Sarkin Kano
Mai martaba sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya fara shirye-shiryen hawan sallah a Kano. Ya tura takardar sanarwa ga 'yan sandan jihar Kano.
Shugaba Bola Tinubu ya ba mai martaba Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero shugabancin kwamitin ciyar da talakawa a Ramadan 2026 a fadin Najeriya.
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa addu'o'in da ake yi na neman zaman lafiya da hadin kai tsakanin jagororin siyasa a jihar.
Sarki Aminu Ado Bayero ya kaddamar da sabon masallacin da Abdullahi Ganduje ya gida a Kano. Ganduje ya ba Sheikh Abubakar Lawal Triump jagorancin masallacin.
Abokin huldar Jeffrey Epstein, Jide Zeitlin ya ambaci sunayen Ngozi Okonjo-Iweala da kuma Muhammadu Sanusi II a wata liyafa da aka so shiryawa a 2018.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya sanar da cewa nauyi ne ya rataya a wuyansa ya ankarar da shugabannin siyasa nauyin da ke kansu.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan makomar ya'ya mata a Najeriya da Afrika. Ya yi suka ga maza masu dukan mata da auren wuri ga mata a Najeriya.
Mai martaba Muhammmadu Sanusi II ya halarci wani taro da aka yi a jihar Legas. Sarakuna sun hadu sun tattauna batutuwan da sukashafi yancin dan Adam.
A labarin nan, za a ji cewa Alhaji Aminu Babba Dan Agundi ya bayyana matsayarsu a kan zargin cewa za a yi sulhu a kan maganar rikicin masarautar Kano.
Sarkin Kano
Samu kari