
Sarkin Kano







Sufeto Janar na 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya janye gayyatar da aka yi wa Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II zuwa birnin tarayya Abuja.

Shahararren dan kasuwa, Atedo Peterside ya caccaki hedikwatar 'yan sanda a Abuja da ta gayyaci Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi, don bincike kan kashe-kashen Sallah.

Wasu mazauna Kano sun nuna damuwa kan gayyatar Sarki Muhammadu Sanusi II da yan sanda suka yi zuwa birnin Abuja inda suka ce ana son ta da rigima ne a jihar.

Bayan rasa rai a yayin bikin sallah a Kano, rundunar ‘yan sanda ta gayyaci Sarki Muhammadu Sanusi II, zuwa Abuja saboda rikicin da ya faru yayin bukukuwa.

Bayan rasuwar Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi a ranar Talata 1 ga watan Afrilun 2025, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero na ci gaba da karbar ta'aziyya.

Bayan rasuwar Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya soke duk wasu shirye-shiryen bukukuwan sallah da aka tsara.

Rundunar ƴan sandan Kano ta fara gudanar da bincike kan zargin karaya dokar da ta kafa ta hana hawan Sallah, ta gayyaci Shamakin Kano don ya amsa tambayoyi.

Jama'a da dama a Kano sun bayyana fatan yadda rasuwar Galadiman Kano ya zaunar da Abba Kabir Yusuf da Abdullahi Abbas a inuwa guda, za a ci gaba da hadin kai.

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika sakon ta'aziyya bisa rasuwar Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi, ya ce wannan rashi ne da ya shafi ƙasa.
Sarkin Kano
Samu kari