Sarkin Kano
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
Wata kungiya ta yi Allah wadai da shirin Abdullahi Ganduje da mutanensa kan neman kafa sabuwar Hisbah a Kano. Kungiyar ta ce lamarin zai jawo fitina jihar Kano.
Khalifa Muhammadu Sanusi II ya bayyana yadda marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya ke masa addu'a a shekarun baya da yadda ya dawo Sarautar Kano saboda addu'arsa.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya jaddada muhimmancin hadin kai musamman a tsakanin ’yan Tijjaniya, yana cewa ba za su bar masu adawa da su, su sa su rikici ba.
An wani tsohon bidiyo da aka dawo da shi, an gano Sheikh Dahiru Bauchi yana jan hankalin al’ummar Kano da su guji tayar da hankula bayan tube Sanusi II daga sarauta.
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sake kaddamar da majalisar sarakunan Kano karkashin jagorancin mai martaba Sarki na 16, Muhammadu Sansui II.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sake yi tsokaci kan sarautar Kano. Ya bayyana halastaccen sarkin da gwamnati ta amince da shi.
Kungiyar ECOWAS tare da shugabannin addinin Musulunci sun kuduri aniyar hada kai wajen yakar ta’addanci da tsattsauran ra’ayi a yankin yammacin Afirka.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya ce bai kamata gwamnatin Bola Tinubu ta rika ciwo bashi ba bayan cire tallafin man fetur da ya yi a Najeriya.
Sarkin Kano
Samu kari