Sarkin Kano
Mai martaba Muhammmadu Sanusi II ya halarci wani taro da aka yi a jihar Legas. Sarakuna sun hadu sun tattauna batutuwan da sukashafi yancin dan Adam.
A labarin nan, za a ji cewa Alhaji Aminu Babba Dan Agundi ya bayyana matsayarsu a kan zargin cewa za a yi sulhu a kan maganar rikicin masarautar Kano.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II ya koma jihar Kano bayan wata ziyara da ya kai. Mai martaba Aminu Ado Bayero ya gana da baki a fadarsa da ke gidan Nasarawa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya raba gardama kan jita-jitar sauke Muhammadu Sanusi II daga kujera. Ya bayyana wanda zai ci gaba da zama sarki.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa nan gaba kadan za a kawo karshen rikicin masarautar Kano tsakanin sarakuna Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero.
A labarin nan, za a ji cewa karamar hukumar Kumbotso ta bayyana dakatar da ayyukan wata makarantar islamiyya bayan ta gayyaci Sarki saukar karatun Al-Kur'ani.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya kira Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rattaba hannu kan hukuncin kisa don rage kisan kai a jihar, yana jaddada adalci da tsaro.
Sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi II, ya koma karatun digiri a Jami'ar Northwest, yana karatu a fannin shari’a, tare da jawo farin ciki tsakanin dalibai.
Jama'a sun fara kira da a taimakawa Malam Bashir Haruna da aka kashe matarsa da 'ya'yansa shida a jihar Kano. Barista Abba Hikima na cikin wadanda suka yi kiran.
Sarkin Kano
Samu kari