Nyesom Wike
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan rawar da ya taka a nasarar APC a zaben kananan hukumomi shida da aka gudanar.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyar haɗakar ƴan adawa ta ADC ta fara samun nasara, ta doke jam'iyya mai mulki a zaben da ke gudana a babban birnin tarayya Abuja.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta yanke hukuncin dakatar da yunkurinta na suake Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa daga kan mulki, a zaman yau Alhamis.
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya rusa majalisar zartarwa tare da umarnin mika dukkan takaru da abubuwan da ke wurinsu ga manyan dindindin.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake kiran Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan babban birnin tarayya Abuja kan rikicin siyasar jihar Rivers.
A labarin nan, za a ji cewa akwai kura a shirin da tsagin Wike na PDP ya ke yi na bude ofishin jam'iyya da aka rufe saboda rikici tsakaninsa da bangaren Turaki.
Hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC ta karbi hukunci kotu, an ga wakilan tsagin PDP da Wike ke marawa baya a taron jam'iyyun siyasa ranar Alhamis a Abuja.
Shugaban APC, Nentawe Yilwatda, ya ce rikicin siyasa tsakanin Wike da Fubara ba ya cikin hurumin jam'iyyar APC, ya jaddada hanyoyin warware matsaloli cikin gida.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake tsoma baki don warware rikicin siyasar jihar Rivers. Ya koka da cewa rikicin zai shafi harkokin mulki a jihar.
Nyesom Wike
Samu kari