Nyesom Wike
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Kabiru Tanimu Turaki ya bukaci shugaban Amurka, Donald Trump da sauran kasashen duniya su kawo dauki dok ceton Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda wasu 'yan jam'iyyar PDP suka daku yayin da tsagin Nyesom Wike ke kokarin kutsa wa don yi taro a Wwadata Plaza da mutanen Kabiru Turaki.
A labarin nan, za a ji cewa matsalar jam'iyyar PDP na daukar sabon salo a lokacin da bangaren Nyesom Wike da aka kora ke shirin taro a ofishin jam'iyya.
Rundunar ’yan sanda ta karyata rahoton da ya ce an yi yunƙurin kashe jami’in sojan ruwa Lt. Ahmed Yerima, da ya yi cacar baki da ministan Abuja, Nyesom Wike.
Sojan Najeriya, A.M Yerima ya tsallake rijiya ta baya a wani farmaki da ake zargin an shirya kai masa a Abuja. An ce an yi yunkurin kashe shi bayan rikicinsa da Wike
Kungiyar COCTA ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan ya kori ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike daga mukaminsa.
Gwamna Caleb Mutfwang na Filato da Gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa sun nesanta kansu daga korar Nyesom Wike da wasu jiga-jigan PDP daga cikin jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP ta kori Nyesom Wike, Ayodele Fayose da Samuel Anyanwu daga cikinta a babban taron da ake yi a Ibadan, bayan motsin da Chief Bode George ya gabatar.
Tsohon Gwamna Ayodele Fayose ya umurci cewa a binne shi cikin makonni huɗu bayan rasuwarsa, tare da barin dukkan al’amuran jana’izar a hannun Gwamnatin Jihar Ekiti.
Nyesom Wike
Samu kari