Nyesom Wike
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana nadamar goyon bayan Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023, yana cewa sakamakon mulkin bai dace da burinsa ba.
Sabuwar rigima na kunno kai tsakanin bangaren Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan batun rabon mukaman kwamishinoni a Rivers.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa ko kadan bai yi nadamar goyon bayan da ya ba Shugaba Bola Tinubu ba a 2022.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike murnar cika shekaru 58, yana yabonsa kan jajircewa da hidimar jama’a a rayuwarsa.
Kwanaki kadan bayan sanar da komawa APC, Gwamna Siminalayi Fubara ya yi rijista tare da karbar katin zama cikakken dan jam'iyya a Fatakwal, jihar Ribas.
Kotun tarayya ta tura sammaci ga ministan Abuja, Nyesom Wike da tsohon ɗan takarar gwamna a jihar Rivers, Tonye Cole ya shigar yana neman diyyar N40b kan bata suna.
Gwamnan jihar Ribas, Sir Similayi Fubara ya jagoranci magoya bayansa sun fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC, ya ce babu wata kariya da yake samu a PDP.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi kalamai masu kaushi kan rikicin jam'iyyar PDP. Ya ce baki sun yi kadan su kore shi daga jam'iyyar.
Gwamna Sim Fubara ya danganta dawowarsa ofis bayan rikicin watanni shida ga “babban tagomashin Shugaba Tinubu”, yana mai cewa gwamnati yanzu ta koma cikakken aiki.
Nyesom Wike
Samu kari