Nyesom Wike
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar APP wadda ta nemi a ba da damar maye gurbin ƴan majalisa 27 da suka sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce jam'iyyar APC ce ta kitsa rigingimun cikin gida a PDP ta hanyar amfani da tsohon gwamnan Ribas, Wike.
A kokarin warware rigimar siyasar jihar Ribas, ƴan majalisar amintattu BoT na jam'iyyar PDP sun gana da Nyesom Wike a babban birnin tarayya Abuja ranar Talata.
Shugaban jam'iyyar PDP na yanzu ya bayyana alakar da ke tsakaninsa da tsohon gwamnan jihar Rivers da kuma tasirinsa ga zaben da aka gudanar bara.
Ministan Abuja kuma tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya caccaki Gwamna Siminalayi Fubara kan karairayi da yake yi masa bayan mara masa baya.
Kwamitin gudanarwa na PDP ta ƙasa ya zauna taro jiya Alhamis a birnin Abuja ƙarƙashin muƙaddashin shugaba, Umar Damagum. An amince da gangamin Rivers.
Rahotanni sun bayyana cewa Umar Damagun, shugaban PDP na kasa ya dage taron kwamitin gudanarwar jam'iyyar da aka shirya yi wannan mako zuwa mako na gaba.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa yana fita daga PDP za ta samu matsala kuma ba za ta taba dawowa dai-dai ba saboda tasirinsa.
Edwin Clark ya umarci sufeton yan sandan Najeriya ya gaggauta cafke ministan Abuja, Nyesom Wike. Wike ya ce zai kunna wutar fitina ne a jihohin PDP a Najeriya.
Nyesom Wike
Samu kari