Nyesom Wike
Wasu mazauna jihar Ribas sun bijirewa ruwan sama inda su ka tsunduma zanga-zanga kan yunkurin hana gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar da za a yi gobe.
Shugaban wata ƙungiyar matasan PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya ce surutun minustan Abuja, Nyesom Wike ya fi aikinsa, don haka ya buƙaci Tinubu ya kore shi.
Karamin Ministan man fetur, Heineken Lokpobiri ya fadi yadda Nyesom Wike ya taka rawa wurin tabbatar da ganin ya samu muƙamin Minista a mulkin Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya roki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da ka da ya kunno wuta a jihar Oyo. Makinde ya yabi Wike.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ƙalubalanci masu adawa da shi a PDP, ya ce dukkansu ya fi ƙarfin ya tsyaa yana takun saka da su.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike ya gorantawa Gwamna Siminalayi Fubara bayan tabbatar da shi a matsayin gwamnan jihar.
Ministan Abuja, Wike ya nada Dr. Samuel Atang a matsayin hadiminsa na musamman a bangaren gudanarwa yayin da ake jita-jitar korar wasu Ministoci.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya fara tuntuɓar tsagin da suke kokarin sauke muƙaddashin shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Damagum.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar APP wadda ta nemi a ba da damar maye gurbin ƴan majalisa 27 da suka sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Nyesom Wike
Samu kari