Nyesom Wike
Fitaccen dan gwagwarmaya a yankin Neja Delta, Asari Dokubo ya gargadi rundunar sojoji da yan sanda a jihar Rivers bayan ganin jirgi na shawagi a saman gidansa.
Shugaban hukumar zabe ya sanar da sakamako bayan an yi zaben Ribas. Adolphus Enebeli ya ce jam'iyyar APP ta yi galaba a jihar Ribas a zaben ranar Asabar.
Hukumar FCTA ta ba Ministocin Bola Tinubu da wasu manya wa'adi. FCTA za ta iya karbe filayen Sanatocin da ke ofis da sofaffi da ‘yan majalisar wakilai masu-ci.
Rahotanni suj nuna cewa wasu miyagu sun buɗe wuta a yankin ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike a jihar Ribas tun kafin isowar malaman zaɓe yau Asabar.
Yayin da ake cigaba da zaben kananan hukumomi a jihar Rivers, ana zargin jami'an tsaro sun kai farmaki kan masu zabe inda suka watsa su a yau Asabar.
Wasu daruruwan masu gudanar da zanga-zanga sun fito kan tituna domin nuna adawarsu da zaben shugabannin kananan hukumomin da ake gudanarwa a jihar Rivers.
Tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ba 'ya'yan tsohon shugaban kasa, Buhari da wasu yan siyasa wa'adin makwanni biyu kan filayensu.
Wasu mazauna jihar Ribas sun bijirewa ruwan sama inda su ka tsunduma zanga-zanga kan yunkurin hana gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar da za a yi gobe.
Shugaban wata ƙungiyar matasan PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya ce surutun minustan Abuja, Nyesom Wike ya fi aikinsa, don haka ya buƙaci Tinubu ya kore shi.
Nyesom Wike
Samu kari