Nyesom Wike
Atiku Abubakar, tsohon dan takarar shugaban kasa na PDP ya ce ba zai iya kaskantar da kansa zuwa matsayin da Nyesom Wike ya ke ba. Ya ce ya damu da 'yan kasar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake caccakar gwamnan jihar Rivers, Sir Siminalayi Fubara kan rashin mutunta wasu mutane da ya yi.
Tsohon gwamnan jihar Rivers ya bayyana kadan daga koma bayan da Atiku ya samu a siyasa, inda yace sam ba zai samu shiga ba a siaysar Najeriya saboda wasu dalibai.
Hawaye da firgici sun mamaye wasu mazauna Abuja yayin da hukumar FCTA karkashin jagorancin Nyesom Wike ta fara rusa wasu gine-gine a ranar Alhamis.
Shugaban APC na Rivers Tony Okocha ya dage cewa ministan birnin tarayya, Nyesom Wike zai ci gaba da zama dan PDP kuma ba zai taba barin jam’iyyar zuwa APC ba.
Jigon PDP Dele Momodu ya bayyana cewa ba daɗi mutum ya kwallafa ransa a abu kuma ya gaza cin nasara, ya ce ciwon rashin nasara ne ya hana Wike sakat.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Ezenwo Wike ya yi kira ga ƴan Najeriya su daure su rika biyan haraji domim ta haka ne gwamnati za ta masu aikin da zai amfane su.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta ayyana kujerun ƴan majalisa 4 na tsagin Gwamna Fubara a matsayin babu kowa, ta buƙaci INEC ta shirya zaben cike gurbi.
PDP ta kammala shirin kashe wutar rikicin shugabanci a karshen Oktoban nan. majalisar NEC za ta sauke daukacin shugabannin jam’iyyar PDP kafin labari ya canza.
Nyesom Wike
Samu kari