Nyesom Wike
PDP ta kammala shirin kashe wutar rikicin shugabanci a karshen Oktoban nan. majalisar NEC za ta sauke daukacin shugabannin jam’iyyar PDP kafin labari ya canza.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya a majalisar wakilai ta 8, Sanata Shehu Sani, ya ce akwai rikice-rikice guda shida a Najeriya da aka barwa Allah ya magance da kansa.
Jigon APC, Tonye Cole ya ce dole ne Wike, Fubara, Amaechi, Odili Dole su ajiye bambancin siyasa su magance tashe tashen hankula da suka addabi jihar Ribas.
Tsohon gwamnan Rivers, Nysom Wike ya tono dabarar da suka yi wajen kifar da Atiku Abubakar a zaben shugaban kasar 2023. Wike ya ce ya juwa baya ga PDP a 2023.
An samu sabani a wani taro da PDP ta gudanar a Abuja. Shugabannin jam'iyyar sun yi arangama kan wanda ya haddasa rikicin da ya mamaye su tsakanin Wike da Atiku.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya shawarci Gwamna Siminalayi Fubara ya bi umarnin kotu domin a samu zaman lafiya a jihar Rivers.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya dora alhakin rikicin jihar Rivers a kan Gwamna Siminalayi Fubara. Wike ya ce gwamnan ba ya bin umarnin kotu.
Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya roki Ministan Abuja kuma tsohon uban gidansa, Nyesom Wike kan samuwar zaman lafiya a jihar, amma ya ce hakansa bai cimma ruwa ba.
Gwamna Siminalayi Fubara ya nuna damuwa kan martanin da Shugaba Bola Tinubu ya yi game da rikicin jihar Rivers inda shugaban ya kira sunansa shi kadai.
Nyesom Wike
Samu kari