Nyesom Wike
A labarin nan, za a ji cewa ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce ba wani laifi da Yerima ya yi a yayin musayar yawun da aka yi tsakaninsa da Nyesom Wike.
Tsofaffin Janar da rundunar sojin Najeriya sun gargadi Nyesom Wike kan rigima da ya yi da wani soja A. Yerima a Abuja kan mallakar fili sun ce Wike bai kyauta ba.
Hedjwatar tsaron Najeriya ta haddaa cece kuce sa ta wallafa wani sako mai rikitarwa a lokacin da ake ta muhawara kan abin da ya faru tsakanin sojoji da Wike a Abuja.
Laftanar A.M Yarima, jami’in sojan ruwa daga Kaduna, ya zama gwarzo bayan ya tsaya kai da fata ga Ministan Abuja, Nyesom Wike, a rikicin Gaduwa da ya jawo cece-kuce.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Tsaron Najeriya, Muhammad Badaru Abubakar ya tabbatar da cewa gwamnati za ta bayar kariya ga duk sojan da ya yi aikinsa.
An saki muryar tattaunawar waya tsakanin Babban Hafsan Tsaron Najeriya da soja da aka danganta da umarnin Vice Admiral a rikicinsa da Nyesom Wike a Abuja.
Farfesa Sebastine Hon ya ce jami’in sojan ruwa, A.M. Yerima, ya karya doka da ya hana Nyesom Wike shiga fili, yana mai cewa hakan raini ne ga ikon farar hula.
A labarin nan, za a ji yadda wani jagora a jam'iyya mai mulki ta APC, Joe Igbokwe ya bukaci a raba A.M Yerima da kakinsa don ya yi tsayin daka yayin sa'insa da Wike.
Shahararren lauya a Arewacin Najeriya, Abba Hikima ya goyi bayan matashin sojan da ya samu sabani da Ministan Abuja, Nyesom Wike, yana cewa bai aikata laifi ba.
Nyesom Wike
Samu kari