Nyesom Wike
Sakataren APC na kasa, Ajibola Basiru ya bukaci Nyesom Wile ya yi murabus daga matsayin ministan harkokin Abuja don ya maida hankali kan siyasar Ribas.
PDP ta dakatar da shugaban riƙo na Rivers, Robinson Ewor, saboda goyon bayan Wike; jam'iyyar ta jaddada cewa Wike korarre ne kuma Fubara ya riga ya koma APC a bara.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi magana kan siyasarsa. Nyesom Wike ya ce siyasarsa za ta fuskanci barazana idan gwamnan Rivers ya yi tazarce.
Shugaban APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya ayyana Gwamna Siminalayi Fubara a matsayin jagoran jam’iyyar a Jihar Rivers bayan ya sauya sheka.
Gwamna Siminalayi Fubara ya fara fuskantar kalubalen bayan barin jam'iyyar PDP, ana zargin ya aaba yarjejeniyar sulhu da Tinubu ya yi masu a Aso Rock.
Gwamnan jihar Bauchi ya nuna bacin ransa kan alakanta shi da yan ta'adda, ya zargi Wike da kokarin kunna wuta a Bauchi, lamarin da ministan ya karyata.
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya zargi Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, da karya yarjejeniyar da Shugaba Bola Tinubu ya sasanta.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta tanka bayan Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ba ta da matsguni a siyasar jihar Rivers.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi tsokaci kan batun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Wike ya ce akwai matsala idan ya bar PDP.
Nyesom Wike
Samu kari