Nyesom Wike
Ministan harkokin birnin Abuja, Nyesom Wike ya canza sunan babbar cibiyar taro ta ƙasa da ƙasa zuwa cibiyar taro ta Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Jiga-jigan PDP sun bukaci a bai wa Kudu tikitin shugaban kasa a 2027, tare da tabbatar da Anyanwu a matsayin sakataren jam'iyyar. Sun ce kin yin hakan matsala ne.
Tsohon gwamnan Rivers kuma ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya musanta rahoto kan zargin ana juya akalar gwamnatin Shugaba, Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, ya yi martani mai zafi kan kalaman da Nyesom Wike ya yi a kansa. Ya bayyana cewa ba zai yi cacar baki da yara ba.
Nyesom Wike ya ce babu wanda ya isa ya kore shi daga PDP. Ya ce zai yi wa Tinubu kamfen a 2027. Ya ce gwamnonin PDP ne neman alfarma wajen Bola Tinubu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai yi sulhu da FSimi Fubara ba sai an saka 'yan majalisar Ribas. Wike ya ce Fubara kamar da ne da ya juya baya wa ubansa.
Tsohon hadimin shugaba Jonathan Rueben Abati ya gargadi shugaba Bola Tinubu kan hulda da Nyesom Wike. Ya ce Wike zai iya zagi da cin mutuncin Tinubu a gaba.
Gwamnan jihar Rivers wanda aka dakatar daga ofis, Siminalayi Fubara, ya ziyarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya yi ziyarar ne a gidan Shugaba Tinubu da ke Legas.
Lauya mai kare hakkin dan Adam, Ifeanyi Ejiofor ya bukaci Bola Tinubu ya dakatar da ministan Abuja, Nyesom Wike daga gudanar da shiri da manema labarai duk wata.
Nyesom Wike
Samu kari