Nyesom Wike
Lauya mai kare hakkin dan Adam, Ifeanyi Ejiofor ya bukaci Bola Tinubu ya dakatar da ministan Abuja, Nyesom Wike daga gudanar da shiri da manema labarai duk wata.
Ministan birnin Tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike ya ce yana kuka duk lokacin da ya tuna yadda Siminalayi Fubara ya ci amanarsa duk da taimakon da ya yi masa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa babu wanda ya isa ya kore shi daga jam'iyyar PDP. Ya ce zai kuma ci gaba da zama a cikinta.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya soki tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya ce ko alama bau ta yunwar abinci a wurinsa, sai dai yunwar mulki.
Inistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ba ya tsoron taka manyan mutane da suka aikata ba daidai ba. Ya ce yana jin dadin taka su sosai.
Gwamna Siminalayi Fubara da aka dakatar a Rivers ya ce Bola Tinubu ya yi hikima wajen saka dokar ta baci. Fubara ya ce zai yi sulhu da ogansa, Nyesom Wike.
Nyesom Wike ya ce kin biyan haraji da mazauna babban birnin tarayya ke yi na hana ci gaba a Abuja, ya kuma lashi takobin kwace kadarorin da ba a biya wa haraji ba.
Ministan babbar birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa mutumin ya bam ya tashi da shi da ɗan kunar bakin wake ba ne, bai san hakan za ta faru ba.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku da Wike sun kauracewa taron NEC na PDP, yayin da jam’iyyar ta fitar da matsaya 10 da suka haɗa da kafa kwamitin rabon mukamai.
Nyesom Wike
Samu kari