Nyesom Wike
Rahotannin sun tabbatar da cewa Goodluck Jonathan ya dage kan tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 duk da rashin goyon bayan matarsa, Patience Jonathan.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa ya fi ya marawa Atiku Abubakar baya don zama shugaban kasa, fiye da Nyesom Wike.
An fara hasashen masu neman takara a zaben shugaban kasa a shekarar 2027 karkashin PDP bayan jam’iyyar ta tura tikitin takara zuwa Kudancin Najeriya.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya yi martani mai zafi ga ministan babban birinin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan sharuddan da ya gindaya ga PDP.
Shugaban jam'iyyar APC a jihar Rivers, Tony Okocha ya ce jam'iyyar APC za ta yi aiki da Siminalayi Fubara idan ya dawo mulki a watan Satumbar 2025 da muke ciki.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya caccaki Peter Obi kan alkawarin da ya yi na yin shekara hudu kacal a kan mulki idan ya zama shugaban kasa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bukaci tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya hakura da batun takara a zaben shekarar 2027.
Nyesom Wike ya bayyana matsayarsa kan yin takarar shugaban kasa a 2027. Ministan ya ce shi mutum ne mai halacci, don haka ba zai kara da Tinubu ba.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayana cewa lissafin da El Rufai ya ve ya yi cewa Bola Tinubu zai kare a na uku a zaben 2027 kuskure ne, ya ce ba haka abin yake ba.
Nyesom Wike
Samu kari