Nyesom Wike
FCTA ta kwace motoci sama da 700 saboda laifuffuka daban daban, ciki har da lambar mota ta jabu da gilashi mai duhu, yayin da take kokarin hana fashin one-chane.
Jam'iyyar PDP ta yi martani kan sharadin da Nyesom Wike ya kafa kafin a samu zaman lafiya a cikinta. Ta ce babu wanda ya isa ya yi mata irin hakan.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake samun damar karbe tsarin siyasar jihar Rivers. Ministan ya kafa mutanensa a jam'iyyun APC da PDP.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na son ganin ta kawo karshen rikicin da take fama da shi. PDP ta amince da bukatun da Nyesom Wike ya gabatar a gabanta.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP ta fara tattaunawa a cikin gida kan wanda ya dace ta tsaƴar takara domin gwabzawa da shugaba Bola Tinubu a babban zaɓen 2027.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bukaci a kori wasu mutane da suka fito suka yi adawa da manufofin jam'iyyar PDP. Ya ce ciki har da Nyesom Wike.
Shugaban jam'iyyar PDP na yankin Kudu maso Kudu, Emmanuel Ogidi, ya bayyana cewa jam'iyyar ta shirya daukar mataki kan ministan birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa nan gaba idan Bola Tinubu ya shawo kan Kudu maso Kudu zai kori ministan Abuja, Nyesom Wike
Ministan harkokin Abuja, Mista Nyesom Wike ya bayyana cewa gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ba za ta iya warware duka matsaloin ƴan Najeriya ba.
Nyesom Wike
Samu kari