Nyesom Wike
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Rivers, Tonye Cole, ya yi kira ga ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, da ya bar jam'iyyar PDP.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta ankarar da jama'a a kan labarin cewa ta fara shirin daukar wasu sababbin ma'aikata guda 3,000 a kasar nan.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ci tarar Abdullahi Ganduje, Shehu Sani da wasu manyan kasa tarar Naira miliyan 5 kan zargin aiki da fili ba bisa ka'ida ba.
A alabarin nan, za a ji cewa hadimin Ministan Abuja, Lere Olayinka ya bayyana cewa akwai bayanai daki-daki nan gaba a kan hirar Tambuwal da manema labarai.
Rahotannin sun tabbatar da cewa Goodluck Jonathan ya dage kan tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 duk da rashin goyon bayan matarsa, Patience Jonathan.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa ya fi ya marawa Atiku Abubakar baya don zama shugaban kasa, fiye da Nyesom Wike.
An fara hasashen masu neman takara a zaben shugaban kasa a shekarar 2027 karkashin PDP bayan jam’iyyar ta tura tikitin takara zuwa Kudancin Najeriya.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya yi martani mai zafi ga ministan babban birinin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan sharuddan da ya gindaya ga PDP.
Shugaban jam'iyyar APC a jihar Rivers, Tony Okocha ya ce jam'iyyar APC za ta yi aiki da Siminalayi Fubara idan ya dawo mulki a watan Satumbar 2025 da muke ciki.
Nyesom Wike
Samu kari