Nyesom Wike
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Ministan Abuja bisa gudummuwar da suka bayar wajen dawo da zaman lafiya.
Wike ya caccaki tsohon gwamnan Sokoto, Aminu Tambuwal kan zarginsa da ya yi, yana mai kiran Tambuwal da maci amana, wanda ba shi da alkibla a siyasa.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya caccaki masu kokarin dawo da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan fagen siyasa tare da ba shi tikitin PDP a 2027.
A labarin nan, za a j icewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayar da tabbacin dawowar zaman lafiya Ribas bayan watanni shida da dokar ta baci a jihar.
Tsohon gwamnan Rivers kuma ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana kalubalen da ya fuskanta a zaben 2019. Ya ce an bayar da umarnin harbe shi nan take.
Majalisar jihar Rivers ta umarci gwamna Siminalayi Fubara da ya mika sunayen kwamishinoni da kafasin kudi bayan fara zama bayan janye dokar ta baci da aka yi.
Yayin da ake yada rahoton cewa ministan Abuja, Nyesom Wike ba shi da lafiya, tsohon gwamnan Rivers, ya danganta hakan da siyasa inda ya ce babu abin da ke damunsa.
Majalisar Dokokin Jihar Ribas ta cimma matsayar gudanar da bincike kan yadda aka kashe kudaden jihar a watanni shida na rikon kwarya, ta aika sako ga Fubara.
A wannan labari, za a ji cewa jam'iyyar PDP ta bayyana cewa akwai bukatar Gwamna Siminalayi Fubara ya jajirce a kan yi wa jama'a aiki, kada ya koma PDP.
Nyesom Wike
Samu kari