Nyesom Wike
A labarin nan, za a ji cewa makusancin tsohon gwamna, Nyesom Wike Kingsley Chinda ya kusa samun tikitin tsaya wa APC a matsayin gwamnan jihar Ribas.
Gwamnan jihar Ribas, Simina'ayi Fubara ya sanar da janyewa daga zaben fitar da dan takarar gwamnan jihar na APC a babban zaben 2027, ya fadi dalilansa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya nuna cewa gwamnan Oyo da ya fito takara a 2027 ba zai yi nasara ba. Ya bayyana cewa bai yarda da wata hadaka tsakanin PDP da APM ba.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya musanta rade-radin da ke yawo a kafafen sada zumunta, yana mai jaddada cewa har yanzu cikakken dan jam'iyyar APC ne.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta kifar da wasu mutanen gwamna Siminalayi Fubara da suka ce a tantance su domin neman shiga zaben 2027 a jihar Rivers.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sake jawo maganganu a Najeriya bayan izgili ga ubangiji kan shirin sake fasalin Jabi da wata Fasto Sarah Omakwu ke rokonsa.
Tsagin Tanimu Turaki ya yi ikirarin cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya fara takaicin yadda shirinsa na hana tsaida dan takara a PDP ya rushe kafin zaben 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce bai goyi bayan kowa domin takarar gwamnan Rivers ta 2027 ba, yana jiran hadakar PDP da APC ta yanke matsaya kan haka.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci bangaren Tanimu Turaki, kan rikicin PDP. Ya yi barazanar kulle ofis idan suka bude shi.
Nyesom Wike
Samu kari