Nyesom Wike
Jam'iyyar PDP ta ce ministan Abuja Nyesom Wike ba zai koma APC na dindindin ba, tana mai cewa yana cikin gwamnatin APC ne a matsayin “aro” kawai.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo, ya bayyana rashin jin dadinsa kan gazawar da Najeriya ta yi na samun gurbin zuwa gasar cin kofin duniya.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta ayyana ɗan takarar PDP, Olaka Nwogu, a matsayin wanda ya lashe zaɓen cike gurbin sanatan Rivers ta Kudu maso Gabas.
Jarumin Nollywood, Emeka Ike, ya maka INEC da hadimin Nyesom Wike kan yada bayanansa na zabe ba tare da izininsa ba, yana neman diyya ta Naira biliyan 10.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai fara kaddamar da manyan ayyukan more rayuwa a Abuja daga ranar Talata.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta bankado wanda ya saci bayanan katin zabe tare da mika wa hadimin Nyesom Wike.
Rundunar 'yan sanda ta kama wani jami'in hukumar zabe ta kasa (INEC) da hadimin Wike, Lere Olayinka kan fitar da bayanan masu zabe a birnin tarayya.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta kaddamar da bincike kan takaddamar da ta biyo bayan hotunan bayanan dan takara da hadimin ministan Abuja ya wallafa.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya caccaki manyan yan adawar Najeriya da suka hada da Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, ya kira su da makaryata.
Nyesom Wike
Samu kari