Nyesom Wike
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a 2027, Atiku Abubakar, ya gargadi Nyesom Wike kan cewa ba zai samu ko kashi 10 na kuri'un jihar ba a zabe mai zuwa.
Tsohon Ministan Kwadago da Samar da Ayyuka, Sanata Joel Ikenya, ya lashe zaɓen fidda gwani na gwamna na ɓangaren PDP karkashin Turaki a Taraba da gagarumin rinjaye.
Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike, ya ce Rivers ba ta da wani zaɓi illa ci gaba da goyon bayan sake zaɓen Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Kotun daukaka kara da ke zama a Rivers ta rusa shugabannin APC da ke yi wa Nyesom Wike biyayya. Tony Okocha ne shugaban 'yan APC da aka rusa a Rivers.
A labarin nan, za a ji cewa Blessing Fubara Snr dan uwan gwamna mai ci a jihar Ribas Siminalayi Fubara ya fara neman kujerar gwamna a inuwar NDC.
Jam'iyyar PDP ta tsagin Nyesom Wike ta bayyana tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji a matsayin dan takarar gwamnan jihar Enugu a zaben 2026.
Gwamna Siminalayi Fubara ya rasa goyon bayan Shugaba Bola Tinubu da APC bayan zargin ya karya yarjejeniyar sulhu tsakaninsa da Nyesom Wike kan siyasar Rivers.
Dan majalisar tarayya, Kingsley Chinda, ya lashe tikitin takarar gwamnan jam'iyyar APC mai mulki a Rivers bayan kasancewa shi kadai a zaɓen fidda gwani.
A labarin nan, za a ji cewa makusancin tsohon gwamna, Nyesom Wike Kingsley Chinda ya kusa samun tikitin tsaya wa APC a matsayin gwamnan jihar Ribas.
Nyesom Wike
Samu kari