Nyesom Wike
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce hukuncin Kotun Koli ya kawo ƙarshen rikicin cikin PDP, yana tabbatar da cewa jam’iyyar yanzu tana da shugabanci guda ɗaya kacal.
Kotun koli ta yi watsi da karar daukaka kara da kwamitin PDP karkashin jagorancin Taminu Turaki ya shigar kan rikicin shugabancin jam’iyyar mai adawa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Hukumar INEC ta sauya wa dan uwan Nyesom Wike, Anugbum Onuoha wurin aiki zuwa Akwa Ibom a matsayin sabon kwamishinan zabe, bayan ya karɓi ragamar aiki.
Jam'iyyar ADC a zargi hukumar FCDA da Nyesom Wike kan yunkurin hana ta amfani da wajen da ta karb haya domin tarnta na kasa a Abuja. Atiku ya yi magana.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kasa rike hawaye yayin jana’izar marigayi Sanata Barinada Barry Mpigi a Port Harcourt, yana tuna kusancin da suke da shi.
Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana aniyarsa ta marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027, lamarin da ya janyo rarrabuwar kawuna a jam'iyyar PDP.
Inistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sake taso Sanata Ireti Kingibe a gaba. Ya bayyana cewa sanatar ba za ta yi nasara ba a zaben 2027.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan rawar da ya taka a nasarar APC a zaben kananan hukumomi shida da aka gudanar.
Nyesom Wike
Samu kari