Nyesom Wike
A ci gaban dambarwar dake tsakanin Nyesom Wike da Gwamnan jihar Ribas na yanzu Siminalayi Fubara, shugabannin kananan hukumomi sun shiga gagarumar matsala
An bukaci Jam’iyyar PDP ta hukunta Nyesom Wike da tsofaffin Gwamnonin Benuwai, Abia da Enugu. Har yanzu ba a da niyyar yafewa wadanda suka juyawa Atiku Abubakar baya
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya gargaɗi masu ganin laifinsa kan aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce yana mutunta manya ne kawai.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, kuma ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa da Atiku Abubakar ya lashe zaben shugaban kasa da ya bar Najeriya.
Nyesom Wike, ministan FCT, Abuja, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai kaddamar da wasu ayyuka a watan Mayu a murnar cika shekara guda akan karagar mulki.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yi karin haske kan rikicin siyasar da ke tsakaninsa da gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara.
Yayin da ake ci gaba da azumin watan Ramadan, Ministan Abuja, Nyesom Wike ya gwangwaje al’ummar Musulmai a birnin Abuja da kayan abinci domin saukaka musu.
Gwamna Sir Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya yi ikirarin cewa babu abin da zai dakatar da gwamnatinsa daga kammala wa'adinta na shekaru 4 a jihar.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP, Uche Secondus ya watsar da kashin Atiku Abubakar inda ya marawa Shugaba Tinubu baya da Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers.
Nyesom Wike
Samu kari