Nyesom Wike
Alamu sun nuna alaka ta fara tsamni tsakanin Ministan Abuja, Nyesom Wike da gwamnonin jam'iyyar APC biyu yayin da ake tunkarar babban zaben 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya lashi takobin hana dan takarar shugaban kasa na ADC, Atiku Abubakar lashe zaben 2027, ya ce zai ci gaba da bibiyar harkokin siyasa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce Shugaba Bola Tinubu ba shi da ikon umurtar jihohi da ƙananan hukumomi yadda za su kashe ƙarin kuɗaɗen da suke samu.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike ya yi alhinin rasuwar Dan Orbih, yana bayyana marigayin a matsayin aboki na gaskiya da amintaccen abokin siyasa.
Iyalai sun tabbatar da rasuwar babban jigo a jam'iyyar PDP, Cif Daniel Osi Orbih, wanda ke alakar siyasa ta kusa da ministan birnin Abuja, Nyesom Wike.
Shugaban Kuje a Abuja, Samuel Danjuma Shekwolo ya buƙaci mazauna yankin da ba sa APC da su fice, lamarin da ya haifar da damuwa game da hakkoƙin bil'adama.
A labarin nan za a ji jam'iyyar hamayya ta NDC ta tabbatar wa da shugabanta cewa ana shiri, kuma za a tattaro wa Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso kuri'a a Abuja.
Nyesom Wike ya bayyana dalilin da ya sa ba zai jagoranci yaƙin neman zaɓen Bola Tinubu ba, ya ce shi ba ɗan APC ba ne, zai fi mayar da hankali kan Abuja da Rivers.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa burinsa Atiku Abubakar, Peter Obi da sauran yan adawa su gaza samun sukuni har babban zaben 2027 da ke tafe.
Nyesom Wike
Samu kari