Nyesom Wike
Shugaban jam'iyyar APC, Nentawe Yilwatda, ya yaba wa kungiyar PDP “Rainbow” kan goyon bayan Tinubu, tare da cewa zaben 2027 zai kasance mai adalci.
Ziyarar Wike ga Khalifa Sheikh Dahiru Bauchi a Abuja ta jawo ra'ayoyi daban-daban, yayin da wasu ke danganta lamarin da siyasa wasu kuma suka ce ba haka ba ne.
Nyesom Wike ya ce Atiku/Amaechi da Obi/Kwankwaso ba za su iya kayar da Tinubu/Shettima ba a zaɓen 2027, yana kare manufofin gwamnatin jam'iyyar APC.
Nyesom Wike ya ce Cardinal Onaiyekan ba ya nuna tsaka-tsaki kan siyasa, yayin da Ƙungiyar Matasan Arewa da Middle Belt Forum suka fito suka kare malamin.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce zaben Rotimi Amaechi a matsayin mataimakin Atiku Abubakar ba zai kara wa ADC karfi ko taimaka mata samun kuri’u ba.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce Amaechi ba shi da tasirin zabe a Ribas, ya soki siyasarsa tare da yabawa gwamnatin Tinubu kan ayyukan ci gaba a jihar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya soki tsohon Archbishop na Abuja, Cardinal John Onaiyekan, bayan ya yi wasu kalamai kan Shugaba Bola Tinubu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce gwamnatin Abuja na shirin hana okada da adaidaita sahu a wasu sassan birnin saboda matsalar tsaro da rahotannin jami'an tsaro.
Bangaren PDP mai goyon bayan Nyesom Wike ya yi murnar fitar da sunan Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027 da hukumar INEC ta yi..
Nyesom Wike
Samu kari