
Nyesom Wike







Cikakkun sunayen filaye 165 da ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya soke takardun filayensu sun bayyana. Peter Obi cikin wadanda aka kwace filayensu.

Jami'an tsaro sun cafke matasa uku da ake zargin sun yi hayaniya da tayar da hankali a kusa da gidan minista Nyesom Wike a birnin Tarayya, Abuja.

Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya ya soke filayen wasu tsoffin gwamnoni uku da suka yi mulki a karkashin inuwar jam’iyyar PDP. Peter Obi na cikinsu.

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya yi umurnin rusa shahararriyar kasuwar Kilishi da ke yankin Area 1 a Abuja saboda cunkoso da rashin tsafta.

Dan majalisa mai wakiltar mazabar Khana 2 da ke karamar hukumar Khana a jihar Ribas, Honarabul Dinebari Loolo ya riga mu gidan gaskiya a yau Litinin.

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana matsayin ministan Abuja, Nyesom Wike da cewa ya wuce minista a wurinshi, hadiminsa ne na musamman kuma masoyi.

Wani mai sharhi kan lamuran siyasa, Segun Akinleye ya bayyyana cewa jam'iyyar PDP idan ba ta yi taka tsan-tsan ba, Nyesom Wike na iya wargaza ta.

Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Ribas ta kammala sauraron ƙarar da ɗan takarar APC ya kalubalanci nasarar gwamna Fubara na jam'iyyar PDP.

Sanatan birnin tarayya Abuja, Ireti Kingibe ta caccaki ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike kan naɗin sakatarori takwas na hukumar FCTA da ya yi.
Nyesom Wike
Samu kari