![Korarrun ciyamomi sun yiwa gwamna barazanar dawowa ofisoshinsu, sun ja daga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fbdadec31a5ea189.jpeg?v=1)
Nyesom Wike
![Korarrun ciyamomi sun yiwa gwamna barazanar dawowa ofisoshinsu, sun ja daga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fbdadec31a5ea189.jpeg?v=1)
![Duk da rigima kan sahihancinsa a jam'iyyar, APC ta ba yaron Wike mukami](https://cdn.legit.ng/images/560x315/608af11a091885b3.jpeg?v=1)
![Minista ya lallashi 'yan zanga zanga, Wike ya yi alkawari shugaba Tinubu zai kawar da yunwa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3c5958460b6a4d42.jpeg?v=1)
![Tinubu da Wike sun shiga uku, iyalan Janar Sani Abacha sun maka su a kotu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9dfb7f35ad345c13.jpeg?v=1)
![Ministan Tinubu ya dauki zafi kan zanga zanga, ya fadi dalilin shiryata](https://cdn.legit.ng/images/360x203/83e4e4c7930df006.jpeg?v=1)
![Ministan Tinubu ya koma jam'iyyar APC yana halartar taruka? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/360x203/eda35cde70ffff6b.jpeg?v=1)
!['Yan majalisa sun jikawa gwamna aiki bayan hana shi kashe kudi, sun kafa sharadi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/21147d7bbeca7a14.jpeg?v=1)
'Yan majalisar dokokin jihar Rivers, sun haramtawa Gwamna Siminalayi Fubara kashe kudaden jihar bayan ya kasa sake gabatar musu da kasafin kudin shekarar 2024.
![Takun saƙar Wike da Fubara: Jigon PDP ya faɗi hanyoyi 4 na magance rikicin Rivers](https://cdn.legit.ng/images/190x107/998d44695e7bf575.jpeg?v=1)
Jigon PDP, Kwamared Usman Okai, ya bukaci tsohon gwamna Nyesom Wike da ya sasanta tsakaninsa da magajinsa Siminalayi Fubara domin samun zaman lafiya a jihar Ribas.
![An bukaci a dakatar da ministan Tinubu daga PDP, an kawo dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/909153274285d5cf.jpeg?v=1)
Wasu mambobin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), sun bukaci a dakatar da ministan birnin tarayya, Nyesom Wike daga jam'iyyar kan zargin yi mata zagon kasa.
![Kananan hukumomi: SERAP za ta yi ƙarar gwamnoni 36 bayan hukuncin kotun ƙoli](https://cdn.legit.ng/images/190x107/375b0aa7378dd6e8.jpeg?v=1)
Kungiyar SERAP ta gargadi gwamnonin jihohi talatin da shida na Najeriya da ministan babban birnin tarayya da su bayyana yadda suka kashe kudaden kananan hukumomi.
![Ana murnar samun 'yancin kananan hukumomi, ciyaman ya nada hadimai 100](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3a5e20c02a06461f.jpeg?v=1)
Shugaban karamar hukumar Obio-Akpor a jihar Rivers, Chijioke Ihunwo ya yi abin a yaba kan nadin mukamai har guda 100 da ya yi kwanaki kadan bayan hawa mulki.
!["Kun rasa kujerunku": Gwamnan PDP ya yi martani bayan 'yan majalisa sun ba shi wa'adin kwana 7](https://cdn.legit.ng/images/190x107/21147d7bbeca7a14.jpeg?v=1)
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi martani kan wa'adin kwanaki bakwai da 'yan majalisar dokokin jihar suka ba shi. Gwamnan ya ce su ba 'yan majalisa ba ne.
![Shehu Sani ya bayyana wanda zai kawo karshen rikicin Gwamna Fubara da Wike](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9cb9f901eac8b0a9.jpeg?v=1)
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa Allah ne kadai zai iya magance rikicin siyasar da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Wike.
!["Tuna halacci ke hana ni ɗaukar wasu matakai": Gwamna ga mai gidansa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e5203bffd9ff5b90.jpeg?v=1)
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani kan zarginsa da ake yi kan butulci ga wadanda suka taimake shi inda ya ce tuna halacci ke hana shi daukar matakai.
!['Yan majalisa sun ba gwamnan PDP sabon wa'adi kan kasafin kudin 2024](https://cdn.legit.ng/images/190x107/21147d7bbeca7a14.jpeg?v=1)
'Yan majalisar dokokin jihar Rivers, karkashin jagorancin Martins Ameuwhule sun ba Gwamna Siminalayi Fubara wa'adin kwana bakwai kan kasafin kudin 2024.
Nyesom Wike
Samu kari