Nuhu Ribadu
Mashawarcin shugaban kasa a kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar matsalolin tsaro a jihohin Najeriya a baya bayan nan.
Bayan sace wata motar ofishin mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro a masallacin Juma'a, Nuhu Ribadu, rundunar ‘yan sanda ta fara bincike kan lamarin.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa jama'a sun sami sauƙin matsalar tsaro a Katsina karƙashin Dikko Radda.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya wakilci Bola Ahmed Tinubu wajen zuwa ta'aziyyar Marigayi Dutsen Tanshi a Bauchi.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya bukaci iyalan da mutanen da 'yan bindiga suka sace kan su daina biyan kudaden fansa.
Mashawarcin shugaban kasa, Nuhu Ribadu ya bayyana cewa dole ne a samu hadin kan jama'a idan har za a yaki matsalar rashin tsaro da gaske a jihar Filato.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta fusata bayan cin karo da labaran dake cewa an biya 'yan ta'adda kudin fansa kafin su saki tsohon shugaban hukumar NYSC.
An miƙa Janar Tsiga da mutane 18 da aka ceto ga Nuhu Ribadu bayan ya shafe kwanaki 56 a hannun ‘yan bindiga. Ribadu ya yabawa jami’an tsaro kan wannan nasarar.
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana cewa ta na da masaniya a kan matakin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauka na dakatar da gwamnatin Ribas.
Nuhu Ribadu
Samu kari