Nuhu Ribadu
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya bayyana dalilin hana Nasir El-Rufai mukamin minista, yana zargin aikata rusau da take hakkin jama’a.
A labarin nan, za a ga jerin mutanen da ake ganin na hannun Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ne da ke cikin gwamnatin Najeriya ana damawa da su a yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa babban jami'i a gwamnatin Amurka, Jonathan Burke zai shigo Najeriya domin ziyarar kwanaki biyu a kan batun ta'addanci.
Rahoton takun sakar El-Rufai da gwamnatin APC. Daga binciken biliyan 432 zuwa tuhumar kutse a wayar Nuhu Ribadu. Halin da yake ciki a ICPC da zuwa kotu a makon gobe.
A labarin nan, za a ji cewa Bulama Bukarti, fitaccen lauya a Najeriya ya bayyana cewa akwai kuskure a kalaman Nasir El-Rufa'i da ke kama da amsa laifi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya jinjinawa mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu. Shugaba Tinubu ya ce yana kokari wajen samar da tsaro.
Atiku Abubakar ya taya Nasir El-Rufai murnar zagayowar ranar haihuwarsa, inda ya yaba wa jaruntarsa yayin da El-Rufai yanzu haka yake hannun hukumar EFCC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i zai gurfana a gaban hukumar yaki da rashawa ta kasa, EFCC a ranar Litinin.
Ofishin mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro ya yi magana kan zargin Nasir El-Rufa'i na cewa ana shirin shigo da guba Najeriya. DSS ta shiga cikin lamarin
Nuhu Ribadu
Samu kari