Nuhu Ribadu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi zama na musamman da hafsoshin tsaron Najeriya a fadar shugaban kasa tare da jami'an leken asiri, Ribadu da sauransu.
Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
DSS ta gurfanar da Nasir El-Rufai a kotun tarayya da ke Abuja kan tuhume-tuhume guda biyar da suka shafi tsaron kasa, inda ya musanta zarge-zargen.
Rahotanni sun nuna cewa shugaba Bola Tinubu ya nada sabon mai ba shi shawara kan tsaron cikin gida ne bayan rashin jituwar jami’an tsaro da NSA Nuhu Ribadu.
Ministan harkokin ma'adanai na Najeriya, Dele Alake ya bayyana cewa an kama daruruwan yan kasashen waje bisa zargin hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba.
Mataimakin shugaba Donald Trump, JD Vance ya gana da Nuhu Ribadu kan tsaron Najeriya. Ribadu ya gana da ministan harkokin wajen Amurka kan tsaron Najeriya.
A ci gaba da shari'ar Nasir El-Rufai, kotu ta dage sauraron karar neman belinsa zuwa ranar 13 ga Mayu bayan ICPC ta nemi karin lokaci domin nazarin sababbin takardu.
Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
Nuhu Ribadu
Samu kari