![Gwamnonin jihohi 36 sun yi magana kan zanga zangar da matasa ke shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d6c5f763dc831273.jpeg?v=1)
Nuhu Ribadu
![Gwamnonin jihohi 36 sun yi magana kan zanga zangar da matasa ke shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d6c5f763dc831273.jpeg?v=1)
![Nuhu Ribadu: Gwamnati za ta koma kotu da mutane 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b7ae3c35985a0813.jpeg?v=1)
!["Na yi mamakin ganin abin da ban yi tsammani ba": Rarara kan sace mahaifiyarsa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fda8f2f8756344c9.jpeg?v=1)
![An mikawa Gwamnatin Zamfara 'yan mata da samarin da aka Ceto a hannun 'yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b7ae3c35985a0813.jpeg?v=1)
![Cikin gaggawa: Majalisa na neman a saya wa Tinubu da Shettima sababbin jiragen sama](https://cdn.legit.ng/images/360x203/97ef805b450fd8f8.jpeg?v=1)
![Babu alamun warware rikicin sarautar Kano bayan ganawar Gwamna Abba da NSA](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fc42b8dd1d26e993.jpeg?v=1)
![An bayyana abin da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya Tattauna da Nuhu Ribadu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6f9c8371e2a68b02.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana wasu daga abubuwan da gwamna Abba Kabir Yusuf da mashawarcin shugaban kasa kan harkokin tsaro, Nuhu Ribado suka tattauna.
![Sarauta: Bayan Gwamnatin Kano ta nemi afuwa, Abba ya gana da Ribadu a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f75b15700f2b6583.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi wata ganawa ta musamman da mai ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu a Abuja.
![Gaskiya ta fito, sarkin dawaki ya faɗi wanda ya tura jirgi ya ɗauko tsohon Sarkin Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d8eeda7fa9073e86.jpeg?v=1)
Aminu Babba Ɗanagundi ya bayyana cewa mataimakin gwamnan Kano ya yi kuskuren zargin NSA Nuhu Ribadu da hannu a dawo da Sarki Aminu Ado Bsyero cikin Kano.
![Rikicin masarauta: Bayan ya yi barazana, gwamnatin Kano ta ba Nuhu Ribadu hakuri](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8ed3316500ca6fce.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kano ta hannun mataimakin gwamna, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ta nemi afuwar Nuhu Ribadu kan zarginsa da hannu a rikicin masarautar Kano.
![Kano: Ribadu ya ɗauki zafi inda ya yi barazana ga Aminu Gwarzo, ya gindaya sharuda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8ed3316500ca6fce.jpeg?v=1)
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya yi barazanar maka gwamnatin Kano a kotu kan bata masa suna da ta yi a rikicin sarautar jihar.
![An shiga jimami bayan Nuhu Ribadu ya yi babban rashi a rayuwarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/91e2cc4324460169.jpeg?v=1)
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya yi rashin dan uwansa wanda ya riga mu gidan gaskiya. Shugaba Bola Tinubu ya yi ta'aziyya.
![Tinubu zai rage jami'an hukumomi da ke yawan bincike a filayen jiragen sama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dafa812b6b5c2d3e.jpeg?v=1)
Hukumar FAAN da ofishin Nuhu Ribadu sun hada kai domin rage yawan jami'an hukumomi da ke bincike a filayen jiragen saman Najeriya yayin da fasinjoji ke korafi.
!['Gwamnatin Najeriya ta ci gaba da gurfanar da ƴan ta'addan da ta kama a gaban kotu'](https://cdn.legit.ng/images/190x107/91e2cc4324460169.jpeg?v=1)
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan tsaron ƙasa (NSA), Malam Nuhu Ribaɗu ya bayyana cewa Najeriya za ta bi hanyoyin zama wajen kawar da ta'addanci a ƙasar.
![Nuhu Ribadu ya kawo muhimman dalilai 2 da suka haddasa rashin tsaro a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/91e2cc4324460169.jpeg?v=1)
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana dalilan da suka haddasa matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a Najeriya.
Nuhu Ribadu
Samu kari