
Nuhu Ribadu







An miƙa Janar Tsiga da mutane 18 da aka ceto ga Nuhu Ribadu bayan ya shafe kwanaki 56 a hannun ‘yan bindiga. Ribadu ya yabawa jami’an tsaro kan wannan nasarar.

Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana cewa ta na da masaniya a kan matakin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauka na dakatar da gwamnatin Ribas.

An rahoto cewa Shugaba Bola Tinubu ya saka labule da shugabannin tsaron ne karkashin jagorancin shugaban hafsoshin tsaro, Janar Christopher Musa.

Tsohon gwamnan Kaduna , Nasir El-Rufai ya zargi mai ba shugaban ƙasa shawara a harkar tsaro, Nuhu Ribadu da shirya makarkashiyar tura shi gidan yari kafin zaben 2027

Majalisar dattawa ya bayyana takaicin yadda ake ci gaba da samun matsalolin tsaro a sassan kasar nan, wanda ya sa ta gayyaci shugabannin tsaro su bayyana a gabanta.

Yayin da farashin abinci ya fadi a watan Ramadan, tsohon mai ba da shawara na shugaban ƙasa, Reno Omokri, ya yabi shugaba Bola Tinubu saboda faduwar darajar kaya.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El–Rufa'i ya na ganin rikon da mashawarcin shugaban kasa a kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ke yi wa tsaro ya na lalata lamarin.

Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokri ya bayyana cewa babu wanda yake da hannu a rashin nasarar da tsohon hwamnan Kaduna na zama minista a kasar nan.

Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani mai zafi kan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai kan sukar da ya yi wa Shugaba Bola Tinubu.
Nuhu Ribadu
Samu kari