Labaran NNPC
A labarin nan, za a ji cewa kotu da ke Birtaniya ta ci gaba da sauraron karar da aka shigar a kan tsohuwar Ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya fara sayar da man fetur a sabon farashi bayan matatar Dangote ta sanar da kara farashi.
Bankin CBN ya fitar da hasashe game da yadda farashin man fetur zai kasance a Najeriya a 2026 lura da alkaluman tattalin arziki. Ya ce lita za ta kai N950 a 2026.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya rage kudin litar man fetur da N20 a Najeriya. An hango yadda gidajen mai suka fara rage kudin litar man fetur a sassan Abuja.
NNPCL ya samu ribar N502bn a watan Nuwamba 2025, yayin da ya rage farashin man fetur zuwa kasa da N800 lita daya domin gogayya da matatar man Dangote a gidajen mai.
Kamfanin NNPCL ya samu ribar N502bn a watan Nuwamba 2025, yayin da kuɗaɗen shigarsa suka kai N4.36tn sakamakon haɓakar samar da iskar gas da hakar danyen mai.
Hukumar ICPC ta bayyana rahoton 2025 kan gaskiya da nagarta, inda ta jaddada kamfanonin da ba su samu maki ba a Najeriya, ciki har da NNPCL da Jami’ar Calabar.
'Yan kasuwa sun sauke farashin man fetur a Najeriya. 'Yan kasuwa sun fara rage samun kwastomomi da yawa bayan MRS da wasu gidajen mai sun rage farashi.
Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta gayyaci Aliko Dangote domin bayar da ƙarin bayani kan ƙarar da ya shigar kan tsohon shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed.
Labaran NNPC
Samu kari