Matasan Najeriya
Gwamnatin Bola Tinubu ta kaddamar da sabon tsarin haraji da zai fara aiki 1 ga Janairu 2026, don rage wa matasa da kananan ‘yan kasuwa nauyi wajen biyan haraji.
Dan majalisar tarayya daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da cewa ba zai sake tsayawa takarar Majalisar Wakilai a 2027 ba, domin bai wa matasa dama.
A labarin nan, za a ji cewa masu ruwa da tsaki sun hallara a jihar Sakkwato domin neman yadda za a inganta tsarin almajirci domin yara su daina bara.
Gwamnatin Najeriya tare da hadin gwiwar tarayyar Turai za su samar da guraben ayyuka 20,000 a Najeriya. Za a samar da ayyukan ne karkashin shirin NJFP 2.0.
Bayan tarwatsa masu zanga zangar neman a saki shugaban 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu, Omoyele Sowore ya ce an kama dan uwan Kanu da lauyansu an tafi da su.
Kungiyar matasan yankin da ake hakar mai a Ondo ta bukaci Shugaba Tinubu ya cire Otito Ehinmore daga hukumar NDDC bisa zargin cin hanci da rashin wakilci nagari.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta yi gargadi ga masu shirin zanga-zangar domin a sake shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu a birnin tarayyar Najeriya da ke Abuja.
Bankin Duniya ya ce yawan jama’ar Najeriya na iya ƙaruwa da mutum miliyan 130 nan da 2050, abin da zai iya zama barazana ko dama ga ci gaban mutane.
Mawaki kuma dan wasan barkwanci a Najeriya, Lawal Nasiru da aka fi sani da Nasboi ya ce shi Musulmi ne kuma Kirista a lokaci guda yadda iyayensa suke.
Matasan Najeriya
Samu kari