Matasan Najeriya
Rundunar ‘yan sanda ta Lagos ta karyata jita-jitar cewa jami’in da ake yadawa a bidiyo an kama shi yana sata, tana bayyana cewa an kai masa hari ne yayin aiki.
Kungiyoyin matasan Arewa a jihar Kano sun soki yunkurin kafa sabuwar Hisbah da za ta dauki jami’an da aka sallama, suna cewa hakan barazana ne ga doka.
Gwamna Umo Eno ya tallafa wa mawakin yabo wanda ya kasance makaho Chris Vic da filin ƙasa, gida, da jarin N100m domin karfafa dogaro da kai a Akwa Ibom.
Kungiyar Arewa Youth Consultative Forum ta ce makomar Tinubu a 2027 za ta dogara kan yadda gwamnatinsa ta shawo kan tsaro da matsin tattalin arziki.
Gwamnatin Amurka ta tabbatar da garkame wani dan Najeriya mai suna Oluwaseun Adekoya shekara 20 bayan kama shi da laifin damfara ta banki da sojan gona.
A labarin nan, za a ji cewa wani bawan Allah ya kwanta dama bayan wani zazzafan rikici da ya tashi a lokacin da matasa suka haɗu wuri guda yayin raɗin suna a Bauchi.
Cibiyar Zakkah da Wakafi a jihar Gombe, karkashin Dr Abdullahi Abubakar Lamido ta ba matasa kusan 100 horo a shirinta na shekara shekara na 2025.
Hukumar USCIS ta ce ta fara duba yiwuwar kwace damar zama a Amurka ga mutanen ƙasashe “masu matsala”, bisa umarnin Shugaba Donald Trump bayan harbin sojoji.
Ɗan sanda ya rasu bayan ‘yan daba sun soke shi a birnin Akure da ke jihar Ondo, inda ake zargin rikici ya barke yayin aikin sintiri da yake yi a yankin.
Matasan Najeriya
Samu kari