Matasan Najeriya
Shahararren ɗan wasan Nollywood, Odira Nwobu, ya rasu a Afirka ta Kudu yana da shekara 43, lamarin da ya tayar da cece-kuce da alhini a Najeriya.
Wata kotu mai zamanta a Ibadan ta yanke wa wasu mutane biyar hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ta same su da laifin kashe direban tasir a rikicin 2024.
Gwamnatin Amurka ta yanke wa ’yan Najeriya biyu hukunci kan manyan laifuffukan zamba da suka haura $472,000, bayan sun yi amfani da bayanan jama’a wajen damfara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Gwamna Hope Uzodimma a matsayin “Jakadan Renewed Hope,” kuma zai jagoranci wayar da kan jama’a da siyasar tallata manufofin gwamnati.
A ranar Alhamis aka hango shugaban 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu yana rusa kuka a kotu. 'Yan Najeriya sun bayyana ra'ayoyi game da kukan da Kanu ya yi.
Rundunar sojojin Najeriya ta fitar da sanarwa, tana karyata jita-jitar cewa za ta tilasta matasa shiga aikin soja, tana mai cewa labarin karya ne.
An tabbatar da mutuwar matasa 16 da ke shirin fara bautar kasa watau NYSC a hatsarin mota yayin da suke hanyar zuwa sansanin daukar horo a jihar Gombe.
Matasa a Eruku, Kwara sun toshe hanyar Ilorin–Kabba bayan harin ’yan bindiga da ya kashe mutane uku, tare da garkuwa da wasu 10 a cocin CAC Oke-Isegun.
Gwamna Abdullahi Sule na Nasarawa ya kwatanta jam’iyyar APC da jirgin Annabi Nuhu, yana cewa ita ce kadai hanyar ceto Najeriya, lamarin da ya jawo martani masu zafi.
Matasan Najeriya
Samu kari