Matasan Najeriya
Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da raba kayan tallafi ga matasan Kano 2,260 bayan koya musu sana'o'i. Ya yabi Rabiu Kwankwaso, ya soki Abdullahi Ganduje.
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Joash Amupitan ya bayyana cewa ya zama dole hukumar ta yi abubuwan da za ta samu yardar yan Najeriya musamman matasa.
Kotu a Malaysia ta yanke wa ɗan Najeriya, Emeka Augustine, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ya jefa jikansa daga bene mai hawa uku ya mutu a shekarar 2020 a yau.
An kashe mutum ɗaya a wani rikicin daba da ya barke a Kano yayin da ’yan sanda suka kama mutum 9 a yankunan Kawo da Mariri bayan yunƙurin ɗaukar fansa.
A labarin nanz, za a ji cewa kasuwar masu gyaran motoci ta gamu da mummunan iftila'i bayan gobara ta kama, ta ci ba ƙaƙkautawa na lokaci mai tsawo.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa za a ba talakawa miliyan 10 tallafin a 2026. Za a ba mutum 1,000 a dukkan mazabu 8,809 tallafin a Najeriya.
Ƙungiyar ɗalibai ta NANS ta ayyana 14 ga Janairu, 2026 a matsayin ranar zanga-zangar ƙasa kan sabuwar dokar haraji, tana mai kiran ɗalibai su yi tattaki zuwa Villa.
Yan sanda sun kama wani matashi dan shekara 25, Mustapha Isma'il bisa zargin caka wa abokinsa wuka har lahira, ya ce bai yi tunanin Halifa zai mutu ba.
Mata daga Oke-Ode a karamar hukumar Ifelodun a Kwara, sun yi zanga-zangar lumana kan matsalar tsaro da sace-sacen mutane, amma ta rikide zuwa tashin hankali.
Matasan Najeriya
Samu kari