Matasan Najeriya
An shiga tashin hankali a Sabuwar Unguwa da ke Katsina biyo bayan kisan wasu matasa biyu, ciki har da 'Kuda'. Matasa sun kona ofishin NSCDC da raunata 'yan sanda.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta bayyana bukatarta ga Shugaba Bola Tinubu game da dakatar da dokar haraji da ake shirin fara aiwatarwa.
Yadda wani matashi ke cikin alheri dumu-dumi yayin da budurwarsa ke masa kyautar kudi duk lokacin da yace yana son ta, ya nuna shaidar biya daga banki.
Wani matashi mai shekaru 19 a duniya da ke ƙungiyar mafarauta, ya rasu sakamakon fashewar bindiga bisa kuskure a unguwar Alkahira da ke Jihar Gombe.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Sakkwato sun shiga tashin hankali a lokacin da suka ji kara da haske a sararin sama gabain saukar 'bam' a yankin Jabo.
Matasan Najeriya a ADC sun fito zanga-zanga kan dokokin haraji na Bola Tinubu, suna juyin neman canje-canje daga majalisar bisa zargin tauye hakkokin jama’a.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa daga yanzu wajibi ne a yi gwajin kwayoyi ga masu neman aiki a kowace ma'aikata ko hukumomi domin tsaftace tsarin aiki.
Gwamna Babagana Umaru Zulum ya kaddamar da shirin koyar da matasa harkokin gyaran waya a Borno, sama da mutum 1,000 ne za su amfana da tallafin kudi.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya fadi yadda ya sha wahala a rayuwa bayan rasuwar mahaifinsa. Ya ce ya yi tallan lemon kwalba a wasu titunan jihar Legas.
Matasan Najeriya
Samu kari