Matasan Najeriya
A labarin nan za a ji cewa akwai wadansu yan Najeriya da a yanzu haka ke tsare a kurkuku daban-daban da je Saudiyya kuma an ki sakinsu dukda gama wa'adinsu.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani shiri da ake hasashen zai iya bude wa mutane akalla 50,000 kofofin samun arziki da dogaro da kansu a fadin Najeriya.
Jakadan Najeriya a Saudiyya ya bayyana dalilin da ya sa wasu ’yan Najeriya ke ci gaba da zama a gidajen yarin Saudiya bayan kammala hukuncin daurin su.
Marubucin Najeriya Jerry Falade ya rasa kwangilar buga littafi ta sama da N2.7 biliyan bayan zargin amfani da AI wajen rubuta littafinsa, amma ya musanta zargin.
A labarin nan, za a ji cewa wasu fusatattun matasa sun kona motar yan KAROTA, sun bayyana dalilin da ya sa suka dauki wannan mummunan mataki a kan jami'an.
ECOWAS ta buɗe neman shiga shirin horas da matasa masu digiri na 2027, inda ƴan Najeriya masu shekaru 32 zuwa ƙasa za su iya samun aikin shekara daya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf za ta tarbi manyan baki a jihar Kano domin nemo hanyar warware matsalolin shaye-shaye a Arewa.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Wata kungiyar matasan Arewa ta yi barazanar janye goyon bayan Bola Tinubu a zaben 2027, tana zargin Seyi Tinubu da ware matasan Arewa daga mukaman siyasa.
Matasan Najeriya
Samu kari