Matasan Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Attahiru Bafarawa ya bai wa kananan yaran jihohin Kano da Kaduna da aka sako tallafi domin su kama sana'a su dogara da kai.
Yan Najeriya da dama sun yi Allah wadai da matar Sanata Shaibu Isa Lau ta da aka kama matashin da ya yi bidiyo kan rashin katabus a yankinsu da ke Taraba.
Mai kuɗi a Najeriya ya kashe makudan kudi ga budurwasa a kasar Amurka. Mai kudin ya saye zoben $500,000 ga budurwarsa mai yaya biyu da take Los Angeles.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya ce babu zanga-zangar da za ta hana aikin rusa gine gine domin tsabtace Abuja, duk da korafe-korafen da ake yi.
Gwamna Kefas ya nanata kudurin gwamnatinsa na ba da ilimi kyauta kuma mai inganci a Taraba, tare da mayar da Kwalejin Zing cibiyar horar da malamai.
A rahoton nan zaa ku ji miyagun mutane sun hallaka dan kungiyar bijilanti da ke jihar Ribas a daidai lokacin da su ke bankawa gidan tsohon kansila a yankin wuta.
An zargi jami'an NDLEA da kashe Faisal Yakubu Hussaini a Dangi, jihar Filato, yayin da suka kai samame a gidan saukar baki. Hukumar ta yi martani kan wannan zargi.
Matasa masu zanga-zanga sun durfafi Majalisar Tarayya domin bukatar a kori shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari saboda wasu matakai da ke jefa al'umma cikin kunci.
Stephen Abuwatseya, wani direban Bolt a Abuja, ya ba da haƙuri ga ɗan majalisar Abia, Alex Ikwechegh, bayan wata rigima ta ɓarke tsakaninsu kan kai masa sakon kaya.
Matasan Najeriya
Samu kari