Matasan Najeriya
Wata kungiyar matasa ta bayyana cewa za ta hada kan mutane miliyan 5 domin nuna jin dadin mulkin Bola Tinubu a jihar Abia tare da goyon bayan Sanata Orji Kalu.
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta bayyana cewa an cafke wani mutum mai shekaru 49 da ake zargi da hallaka mahaifiyarsa saboda sabani a kan kudin kasuwancin rogo.
Ministan harkokin matasa, Kwamared Ayodele Olawande ya ce Najeriya ba ta buƙatar tsawiata shirin NYSC zuwa shekara 2 kamar yadda ministan ilimi ya nema.
Ministan harkokin matasa na kasa, Kwamared Ayodele Olawande ya ce rashin lokaci ke hana shi shiga zanga-zang, ya gargaɗi matasa su guji barnata kayan gwamnati.
Jami’an ‘yan sanda sun harba barkonon tsohuwa tare da fatattakar masu zanga-zanga a Fatakwal, jihar Rivers inda suka kuma doki wasu ciki har da ‘yan jarida.
Masu zanga-zanga sun mamaye manya tituna a Abuja, Legas da Fatakwal don su nuna adawa da mulkin Tinubu, duk da gargaɗin da ‘yan sanda suka bayar.
An fara gudanar da zanga zanga a wasu jihohin Najeriya ciki har da Rivers da Legas. 'Yan sanda sun tarwatsa masu zanga zangar Abuja da borkonon tsohuwa.
Rahotanni sun ce ‘yan sanda sun tabbatar da kwace adduna biyu daga wurin da lamarin ya faru, sannan an mika bincike ga sashen CID domin gudanar da cikakken bincike.
Bayan shekaru da dama suna ibada da imani mai karfi ga Ubangiji, wasu ‘yan Najeriya sun yanke shawarar barin addinin Kiristanci bayan bincike da tunani mai zurfi.
Matasan Najeriya
Samu kari