Matasan Najeriya
Mazauna Kano sun fara shiga halin firgici. Wannan ya biyo bayan barazanar dawowar daba. Rundunar 'yan sanda ta fadi shirinta na dakile mummunan lamarin.
An kama wani matashi ɗan shekara 22 bisa zarginsa da kisan mahaifiyarsa ta hanyar caka mata wuƙa a ciki, ya ce an faɗa masa ita ta hana shi yin arziki.
Gwamnatin tarayya ta yi cikakken bayani kan yadda kudurorin gyaran harajin Shugaba Bola Tinubu za su amfani talaka da kuma kananan 'yan kasuwan Najeriya.
Alhaji Tanko Yakasai ya bayyana fatansa ga Najeriya. Ya faɗi burinsa bayan ya shafe shekaru 99 a duniya inda ya dade ya na fafutukar ci gaban ƙasa.
An zargi wasu ƴan ƙasar nan da ƙin ci gaban Naira. Wannan na zuwa bayan an sayar da Dala a kan N1,555 a ranar Juma'a. Reno Omokri ya soki ƴan ƙasar nan.
Fitacciyar jarumar TikTok a Arewacin Najeriya, Murja Ibrahim Kunya ta fitar da bidiyon sabuwar waya kirar iPhone 16 da ta saya. Mutane sun yi mata ca.
Ƙungiyar matasan APC Zamfara ta nemi Shugaba Tinubu ya sake duba nadin Yazid Danfulani a matsayin shugaban SMDF/PAGMI, tana mai yabawa ƙwarewarsa.
An ruwaito yadda wani ango da amaryarsa suka shiga jimami bayan da motarsu ta yi hatsari yayin da suke shirin dawowa daga ofishin daurin aure a jihar Legas.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gobara ta kama a ofishin hukumar NSIPA inda ta yi sanadin lalacewar abubuwa a ma'ajiyar ciki har da kayan horaswa na N-Power.
Matasan Najeriya
Samu kari