Matasan Najeriya
Wata babbar kotu a Ibadan ta yanke wa wani matashi, Amos hukuncin shekara 63 bisa laifin damfara ta hannun jari, inda aka same shi da laifi kan tuhume-tuhume 9.
Bayan yada jita jitar cewa an kama Ahmad Isa mai Brekete Family, abokin aikin shi ya tabbatar da cewa ba kama shi aka yi ba. Ya ce Ordinary President ya tafi hutu ne
Dattijo kuma jarumin Kannywood, Malam Inuwa Ilyasu, ya bayyana cewa ya shiga harkar fim ne domin fadakar da jama'a da kuma koyar da addinin Musulunci.
An yada wani faifan bidiyo da ya tayar wa al'umma hankali na dan TikTok da aka fi sani da 'Disturbing' ya mutu a yayin da yake yin shiri kai tsaye a kafofin sadarwa
A cikin watan Afrilu kadai, an yi yunƙurin kutse gidan Kashim Shettima, an yi zargin hana shi shiga Villa, sannan an yi zargin rikici ya balle a kan idonsa.
Babbar kotu a Kano ta yanke wa matashi Sagiru Rijiyar-Zaki hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa laifin kashe mahaifiyarsa da 'yar uwarsa shekaru biyu da suka wuce.
Wata kungiyar matasa sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo domin ya nemi zama shugaban kass a babban zaɓe mai zuwa.
Ɗan ministan harkokin waje na Najeriya, Adam Tuggar ya karyata jita-jitar cewa mataimakin gwamnan Bauchi ya mare mahaifinsa a jihar kan lamarin siyasa.
Matasan garin Afia, jihar Benue sun tare ayarin Gwamna Alia yayin ziyararsa garin Ukum. Jami’an tsaro sun shawo kan lamarin, amma an lalata motar kwamishina.
Matasan Najeriya
Samu kari