Matasan Najeriya
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin tarayya ya caccaki kalaman jagoran cocin katolika a Sakkwato, Mathew Kukah na cewa bisa kuskure Tinubu ya samu mulki.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya gargadi matasa da ɗalibai da su guji amfani da miyagun ƙwayoyi, inda ya tuno da lokacin da ya so fara shan taba.
Kungiyar daliban Najeriya (NANS) ta yi kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya gaggauta magance yunwa da wahalar tattalin arziki da ke addabar 'yan kasar nan.
Kungiyar matasa da suka ci gajiyar N-Power ta shirya gudanar da zanga-zangar kwanaki biyar kan basukan da suke bin gwamnati har na tsawon watanni tara.
Rahotanni sun tabbatar da tashin gobara a wata makarantar sakandare a jihar Niger inda ake zargin wasu mashaya tabar 'wiwi' da haddasa ta a daren ranar Alhamis.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta Kano ta taimaki rayuwar wasu daga cikin matasan da aka tuhuma da zargin amanar kasa, inda aka ba su aikin yi a jihar.
Shahararren dan kwallon kafar Najeriya, Ahmed Musa ya zama jakadan bankin Jaiz. Kyaftin din na Super Eagles ya roki masoyansa da su bude asusu da bankin.
'Yar shekara 15, Miss Hussaina Adam da ta zama gwamnan jihar Kaduna ta kwana daya ta yiwa yaran jihar alkawarin ba su ingantaccen ilimi da kuma kare hakkokinsu.
Wata kungiyar matasa 'yan asalin Legas sun bukaci Seyi, dan Shugaba Bola Tinubu da ya cire tunanin zaman gwamnan jihar Legas a 2027 domin ba za su bari ba.
Matasan Najeriya
Samu kari