Matasan Najeriya
Gwamna Adeleke ya ba da umarnin yin afuwa ga saurayi dan shekara 17 da aka yanke wa hukuncin kisa kan satar kaza, ya ce lamarin yana samun kulawar kai tsaye.
Matsalar rashin aikin yi na matasa a Afirka ta fi yawa a Afirka ta Kudu da Angola, duk da albarkatun ƙasa da yawan matasan nahiyar. Legit Hausa ta jero kasashe 7.
Sheikh Daurawa ya ce rashin Sallah, shaye-shaye, rashin makaranta, da kin biyayya ga iyaye suna daga cikin alamomin matashin da ke shirin lalacewa cikin al'umma.
Mawaki Rarara ya ziyarci masallacin da yake ginawa a Kahutu tare da ziyarar gidan biredin da ya bude, Mama Bread, wanda ya jawo hankalin al’umma sosai.
Kungiyar matasan Arewa reshen jihar Taraba ta yi tir da kudirin haraji da rufe iyakoki, tana kira ga gwamnati da ta tabbatar da daidaito tsakanin yankuna.
Kungiyar kare hakkin dan Adam da tabbatar da adalci, SERAP ta maka Bola Tinubu a gaban kotu kan badakalar N57bn a ma'aikatar jin kai da walwala a 2021.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya tura sakon jaje ga dansa, Adamu Atiku bayan rashin daya daga cikin hadiminsa mai suna Musty Jada.
Kungiyar matasan Arewa (AYCF) ta yi magana kan zaben 2027 inda ta ce idan Bola Tinubu bai gyara ba zai fuskanci barazana daga yankin saboda halin da ake ciki.
Wasu tarin 'yan acaba sun kai hari caji ofis din 'yan sanda a jihar Ondo. Sun yi rbdugu ga 'yan sanda tare da kwace wayar jami'i. An kama 'yan acaba biyu.
Matasan Najeriya
Samu kari