Matasan Najeriya
Yan sandan kasar nan sun yi tir da rahoton Amnestyu Int'l. Kungiyar ta zargi 'yan sanda da kisan masu zanga zanga. Rundunar ta fadi yadda jam'anta su ka yi aiki.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa cire tallafin man fetur da daidaita canjin kudade abu ne mai muhimmanci domin ceto Najeriya daga rushewar tattalin arziki.
Wani babban jigo a APC ta jihar Osun, Mr Olatunbosun Oyintiloye ya koka kan tsadar abinci wanda a cewarsa galibin ƴan Najeriya ba su iya ci sau uku a rana.
An tattara jerin sunayen tsofaffin makiyan shugaban kasa Bola Tinubu wadanda a yanzu suka zama abokansa. Wannan ya nuna cewa siyasa ana yinta ba da gaba ba.
Gwamnatin Tinubu ta karbo basussukan $6.45bn daga Bankin Duniya. Yanzu haka shugaba Bola Tinubu na neman kara karbo wani rancen. Masana sun shiga damuwa.
Majalisar Matasan Arewa ta caccaki Sanata Barau Jibrin da ya jagoranci zaman Majalisar kan sabon kudirin haraji inda ta ce kwata-kwata bai kishin yankin Arewa.
Hukumar matasa ta NYSC ta tabbatar da cin mutuncin wata matashiya mai bautar ƙasa a jihar Kwara saboda zargin cewa ba ta yi gaisuwa yadda ya kamata ba.
Amnesty International ta ce akalla masu zanga-zanga 24 ne aka kashe yayin da aka kama akalla mutum N1,200 a zanga-zangar #EndBadGovernance a Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya yi kira ga matasan Najeriya da su shiga cikin harkokin siyasa domin kawo sauyi a kasar maimakon zanga zanga
Matasan Najeriya
Samu kari