Matasan Najeriya
Fitacciyar jarumar TikTok a Arewacin Najeriya, Murja Ibrahim Kunya ta fitar da bidiyon sabuwar waya kirar iPhone 16 da ta saya. Mutane sun yi mata ca.
Ƙungiyar matasan APC Zamfara ta nemi Shugaba Tinubu ya sake duba nadin Yazid Danfulani a matsayin shugaban SMDF/PAGMI, tana mai yabawa ƙwarewarsa.
An ruwaito yadda wani ango da amaryarsa suka shiga jimami bayan da motarsu ta yi hatsari yayin da suke shirin dawowa daga ofishin daurin aure a jihar Legas.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gobara ta kama a ofishin hukumar NSIPA inda ta yi sanadin lalacewar abubuwa a ma'ajiyar ciki har da kayan horaswa na N-Power.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Muhammad Bago ya raba tallafin miliyoyi domin bunkasa sana'o'i. Bago ya raba N250m a karamar hukumar Kontagora ga mata.
Gwamnatin Kwara ta ɗauki mataki kan malamar da ta ci zarafin wata 'yar bautar kasa (NYSC), inda aka rage matsayin aikinta tare da tura ta wata makaranta daban.
Gwamna Ahmad Aliyu ya kaddamar da raba keken guragu 500 tare da fadada tallafin N10,000 ga mutane 10,000 domin inganta rayuwar masu bukatun musamman a Sakkwato.
Masu PoS sun ƙara farashi saboda harajin EMTL na N50 akan N10,000. Suna samun kuɗi daga kasuwanni, gidajen mai, wanda ya tilasta kara kudin domin samun riba.
Omoyele Sowore ya sanar da cewa ‘yan sanda sun cafke Dele Farotimi bisa zargin ɓata sunan Tony Elumelu. Sowore ya yi kira da a saki lauyan nan take don adalci.
Matasan Najeriya
Samu kari