Matasan Najeriya
Kungiyar kare hakkin dan Adam da tabbatar da adalci, SERAP ta maka Bola Tinubu a gaban kotu kan badakalar N57bn a ma'aikatar jin kai da walwala a 2021.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya tura sakon jaje ga dansa, Adamu Atiku bayan rashin daya daga cikin hadiminsa mai suna Musty Jada.
Kungiyar matasan Arewa (AYCF) ta yi magana kan zaben 2027 inda ta ce idan Bola Tinubu bai gyara ba zai fuskanci barazana daga yankin saboda halin da ake ciki.
Wasu tarin 'yan acaba sun kai hari caji ofis din 'yan sanda a jihar Ondo. Sun yi rbdugu ga 'yan sanda tare da kwace wayar jami'i. An kama 'yan acaba biyu.
Gwamnatin Tinubu za ta samar da abubuwa masu muhimmanci ga matasa a 2025. Sun hada da ba da jari, koyar da ayyuka, tallafin kasuwanci da karfafa matasa.
Yayin da karancin Naira ke kara tsanani, masu POS sun koma biyan kudi domin a ba su tsabar Naira a gidajen mai da hannun ƴan kasuwa, an daina samu a ATM.
DJ AB ya gamu da fushin mabiyansa kan bidiyon haraji, wasu sun ce lokacin sakin bidiyon bai dace ba, yayin da wasu suka zazzage masa tare da yi masa barazana.
Masu amfani da shafukan Facebook, Instagram da WhatsApp sun fuskanci matsala. Tangarɗar ta shafi sassa da yawa a faɗin duniya, inda kamfanin META ya fara gyara.
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara, ya fara gina sabon masallaci a Kuduri da ke Sumaila, jihar Kano, bayan ruwa ya rushe masallacin da ke garin.
Matasan Najeriya
Samu kari