Matasan Najeriya
Gwamna Adeleke ya yi afuwa ga dan shekara 17 da kotu ta yankewa hukuncin kisa tare da wasu mutum 52, yana mai nuna jin kai da yafe wa wadanda suka tuba.
Rundunar 'yan sandan Kano ta babban kuskure ne tare hanyoyin da jama'a ke bi. An gargadi 'yan soshiyal madiya masu rufe hanyoyi su na daukar bidiyo sabodaabiyansu.
Bidiyon auren G-Fresh Alameen da Alpha Charles ya haddasa ce-ce-ku-ce a TikTok, inda wasu ke yaba auren, wasu kuma na nuna damuwa game da bambancin addini.
'Yan sanda sun kama mutum 15 kan zargin sun kone makaranta da ofishin CJTF a Bauchi; kwamishinan ‘yan sanda ya umurci cikakken bincike kan lamarin.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da mutuwar yara bakwai da wasu mutane uku yayin turereniya domin samun kayan tallafi saboda halin kunci a wani coci a Abuja.
Domin rage zaman kashe wando, gwamnan jihar Akwa Ibom ya raba jalin N50,000 ga matasa akalla 15,000 a faɗin kananan hukumomi 31, ya ce zai faɗaɗa shirin.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta umarci kamfanin sadarwa na MTN ya biya diyyar N15m ga wani abokin huldarsa kan cire masa kudi ba tare ya yi rijista ba
'Yan sanda sun cafke tsohuwar matar sarkin Ife da wasu mutane 7 kan tashin hankali da ya faru a Ibadan, inda yara 35 suka mutu sannan 6 suka samu raunuka.
Muhammad Salisu Gatawa da Abubakar Isa suna daga cikin daliban Sokoto 57 da Senata Lamido ya tallafa musu da damar yin karatu a fannoni daban-daban a Indiya.
Matasan Najeriya
Samu kari