
Matasan Najeriya







Wasu matasan yara sun yi martani ga kwarewar sabon malaminsu a yaren Turanci a TikTok, malamin ya kuma iya Yarbanci da Hausa, manyan yaruka a Najeriya.

Gwamnatin jihar Benue ta ayyana rahoton da ke yawo a kafafen yaɗa labarai cewa matasa sun ci mutuncin Gwamna Alia a matsayin ƙarya mara tushe balle makama.

Da alama wani dalibi da ya yi asarar kudin karatunsa gaba daya a caca zai samu rangwame. Hakan ya kasance ne yayin da wani da ya ci N102m a caca ya waiwaye shi.

An shiga jimami bayan rasuwar shahararren matashin mawaki mai suna Oladipopu Olabode Oladimeji da aka fi sani da Oladips wanda ya rasu a daren jiya Talata.

Wata budurwa 'yar Najeriya ta bayyana irin kyautar da ta samu na naira dubu daya bayan tafi kowa shahara a cikin dalibai, ta wallafa shaidar biyan kudin a Twitter.

An shiga jimami a jihar Ƙano bayan an tsinci gawar wani matashi da ya rataye kansa har lahira. Marigayin matashin ya bar saƙo bayan ya rataye kansa.

A jiya ne wani mai mota ya yi ajalin 'yan mata biyu masu sharan titi a Legas yayin kauce wa jami'an LASTMA, ya mika wuya a daren jiya Litinin 13 ga watan Nuwamba.

Wani matashi ya ba da labarinsa mai cike da mamaki kan yadda ya tashi daga gidan yan malam shehu zuwa wani dankarere bayan ya shafe shekaru 7 yana aiki tukuru.

Wasu masu sharan titi biyu sun rasa ransu bayan direban mota ya murkushe su yayin da ya ke kokarin kauce wa kamun jami'an LASTMA a jihar Legas a yi Litinin
Matasan Najeriya
Samu kari