Matasan Najeriya
Godswill Akpabio ya bukaci matasan Arewa su goyi bayan sauye-sauyen tattalin arzikin Tinubu, yana cewa manufofin sun fara haifar da sakamako mai kyau.
Ɗan Najeriya mazaunin Birtaniya, Igho Ubiribo, ya mutu bayan aikin ƙara girman azzakari a Thailand, inda bincike ya gano toshewar jini a huhunsa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya dauko tallafin shirin tallafin rge radadi na N25,000 da gwamnatin tarayya ta ce ta rabawa talakawan Najeriya.
Oluremi Tinubu da Christopher Musa sun gargadi matasa ka da su bari ’yan siyasa su yi amfani da su wajen tashin hankali a zaɓen shekarar 2027 da ke tafe.
Gwamnan jihar Akwa Ibom Umo Eno ya ce ya taba samun N10m a wata daga sayar da kosai da burodi, amma wani mai suka ya kalubalanci gaskiyar adadin.
Hukumar FBI ta kasar Amurka ta fitar da sunaye da hotunan yan Najeriya hudu da take nema ruwa a jallo kan zargin sikata dambarsr makudan daloli ta intanet.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin “Hire from Nigeria” domin hada kwararrun ’yan Najeriya da masu daukar ma’aikata daga kasashen ketare cikin sauki.
Atiku Abubakar ya yi alkawarin samar da shirin dala biliyan 100 ga matasa da ’yan kasuwa, yana mai cewa zai fitar da matasa daga dogaro da tallafi zuwa sana’o’i.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya samu lambar yabo daga gwamnatin Najeriya saboda kokarinsa wajen tallafa wa mata su dogara da kansu.
Matasan Najeriya
Samu kari