![Sarakuna sun shiga uku, an bukaci Gwamna ya dauki tsattsauran mataki kansu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8305851ecc7f36a9.jpeg?v=1)
Matasan Najeriya
![Sarakuna sun shiga uku, an bukaci Gwamna ya dauki tsattsauran mataki kansu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8305851ecc7f36a9.jpeg?v=1)
![Ana fargabar tarzoma, lauya ya fadi hanyoyi 5 da za su samar da nasara a zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1d030f8e8dd1a33f.jpeg?v=1)
![Hedkwatar tsaro ta jero mutanen da ake shirin kai wa hari a lokacin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b71f2e79dccf40a6.jpeg?v=1)
!["Ba mu san dalilinku ba:" Gwamnonin APC sun tura sako ga matasa kan zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3d1f1a5779506baf.jpeg?v=1)
!["Mun gano wata maƙarƙashiya," Sojoji sun aika saƙo ga masu shirin yin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/42ba92127e1d7df9.jpeg?v=1)
![Gwamnonin jihohi 36 sun yi magana kan zanga zangar da matasa ke shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d6c5f763dc831273.jpeg?v=1)
![Gwamnoni da wasu ministoci sun fara koƙarin hana matasa zanga zangar da suke shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1b9569b280298185.jpeg?v=1)
Gwamnonin jihohin Najeriya da wasu ministocin Bola Ahmed Tinubu za su zaunadon lalubo hanyar da za a bi a daƙile yunkurin matasa na yin zanga zanga.
![Gwamnoni sun shiga taro a Abuja ana shirin zanga zanga, an gano abubuwa 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c317fbdf240f462.jpeg?v=1)
Rahotanni sun nuna cewa gwamnonin Najeriya sun haɗu a sakatariyar kungiyar gwamnonin ta ƙasa NGF da ke Abuja, ana sa ran za su yi magana kan abubuwa uku.
!["Ka tsayar da komai tukun": Sheikh Guruntum ya ja hankalin Tinubu kan halin kunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2f1f01de0774b105.jpeg?v=1)
Sheikh Ahmad Tijjani Guruntum ya gargadi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan halin da ake ciki inda ya ce ta tsayar da komai domin shawo kan matsalar.
![Shahararrun yan gwagwarmaya 3 da ke adawa da zanga zanga bayan shiga gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4216ba46e9ef67bd.jpeg?v=1)
Shugaba Bola Tinubu ya ja wasu yan gwagwarmaya cikin gwamnati da suka kasance suna shiga zanga zanga a baya amma suke adawa da zanga zanga a yanzu.
![Tinubu: Fitaccen Sarki ya aika muhimmin saƙo ga matasa masu shirin yin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/226f942b3a1546b1.jpeg?v=1)
Sarkin Benin wanda ake kira da Oba na Benin, Oba Ewaure II ya i kira ga matasan da suka shirya yin zanga zanga a watan Agusta su ba Tinubu lokaci.
![Tinubu na kokarin lallaba matasa, zanga zanga ta barke a Abuja kan tsige Ndume](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d9e6369f7d0179c2.jpeg?v=1)
Wasu matasa sun fara zanga zangar nun adawa da hukuncin da majalisar dattawa ta yi na tsige Sanata Ali Ndume daga matsayin mai tsawatarwa a majalisar dattawa.
![Zanga zanga: Malamin Musulunci ya bukaci fara 'Alkunut', ya nemo mafita ga talakawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b8d5b6354ec409bf.jpeg?v=1)
Fitaccen malamin Musulunci, Farfesa Mansur Yelwa ya bukaci shugabannin kungiyoyin addini da su kira mabiyansa domin fara 'Alkunut' a masallatai madadin zanga-zanga.
![Sakataren Gwamnati ya sa labule da Ministocin Tinubu kan zanga zanga, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2ae3b93e4af00553.jpeg?v=1)
Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume da kusan duka ministoci da mai bada shawara kan tsaron ƙasa, Nuhu Rabadu na ganawa kan shirin matasa na zanga-zanga.
![An samu baraka tsakanin Kwankwaso da gwamnatin Kano? Gaskiyar magana ta fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6bb412de7e95d1d9.jpeg?v=1)
Kwamishinan matasa da wasanni na jihar Kano, Mustapha Rabiu Kwankwaso, ya mika jan kunne ga jaridar 247UReports. Ya zargeta da bata masa suna da gwamnatin Kano.
Matasan Najeriya
Samu kari