Matasan Najeriya
Kungiyoyin fararen hula sama da 35 sun yi korafi ga Bola Tinubu kan rikicin Hamdiyya Sidi Sharif da gwamnatin Sokoto karkashin gwamna Ahmed Aliyu Sokoto.
Rundunar yan sanda a Kano ta sanar da cafke wasu matasa da kuma yara a kusa da gidan gwamnatin jihar da suke daukar bidiyo domin yin 'trending' a kafofin sadarwa.
Za a ji yadda wasu matasa mazauna Kano suka rasu bayan sun yi yunkurin karbo bashin da ake bin wani bawan Allah bayan sun fada karamin rafi a jihar.
Duk da ya sha musanta batun, an wayi gari da fastocin takarar shugaban kasa na gwamna Seyi Makinde, wasu matasa ne sun manna su a wurare daban-daban a Kano.
Gwamnatin Bola Tinubu ta tabbatar da cewa ta ba mutane miliyan shida tallafin kudi cikin wata shida da suka gabata kuma akwai miliyan 15 da za su ci gajiya.
Al'umma sun sha mamaki bayan gano wani otal da ake aikata badala a cikin wata makarantar firamare da ke karamar hukumar Esan ta Yamma a jihar Edo.
An gano Hamdiyya a cikin mawuyacin hali a asibitin Zamfara, yayin da Amnesty ta yi kira da a binciki batan matashiyar da barazanar da take fuskanta.
NDLEA ta gurfanar da Sulaiman Danwawu a kotun tarayya Kano kan zarge-zarge 8 da suka shafi safarar Tramadol, Rohypnol da Pregabalin ba bisa ka’ida ba.
Daya daga cikin lauyoyin Hamdiyya Sidi Shareef da ake kira Abba Hikima ya tabbatar da batan matashiyar a birnin Sokoto wanda ake nemanta tun jiya bayan fita sayayya.
Matasan Najeriya
Samu kari