Matasan Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa rundunonin 'yan sandan Kano, Kaduna da Gombe sun bayyana cewa ba za su amince yan kwacen waya sun sha kan al'umma ba.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa ana zargin wasu matasa sun kai hari kan wata mota daga Zaria a Mangu da ke jihar Plateau a Arewacin Najeriya.
Mazauna yankin Ukhomuyio a Okpella da ke jihar Edo sun yi zanga-zanga kan kokarin nadin Michael Sado da suka ce ya saba da dokokin gargajiya na sarauta.
Tawagar Dr. Bala Maijama'a Wunti ta ziyarci ofisoshin yan sanda bayan matashi mai suna Adamu Salisu ya hau kan karfen sadarwa a Bauchi saboda ɗan siyasa.
Wasu gungun matasa sun fito kan tituna domin gudanar da zanga-zangar nuna adawa da matsalar rashin tsaro a jihar Benue. Sun bukaci ta gaggauta shawo kan matsalar.
Rundunar 'yan sanda a Benue ta kama wani matashi da ake zargi da yi wa mahaifiyasa duka da sanda har ta musu. Ya mata jina jina ne bayan sun samu sabani.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaro sun yi kaffa kaffa da masu gudanar da zanga-zanga, yayin da ake bikin ranar dimokuraɗiyya a babban birnin tarayya Abuja.
Yayin da ake bikin ranar dimukraɗiyya, Bola Tinubu ya sanar da shirin bashi na musamman ga matasa, wanda zai fara a watan Yuli, domin tallafa wa matasa 400,000.
Yayin da wasu matasa ke zanga zanga a jihohin Legas, Rivers da birnin tarayya kan adawa da Bola Tinubu, wasu sun fito goyon bayan Tinubu da gwamna Alia a Benue.
Matasan Najeriya
Samu kari