Matasan Najeriya
Yan daba sun kashe matashi mai suna Yusuf Ahmad a Dorayi, Kano, bayan wani rikici da ake zargin ya samo asali daga ramuwar gayya tsakanin wasu matasa.
Kamfanin Milo ya tallafawa masu sana'ar shayi 2,000 Kano da Jos. Milo ya ba su tallafin ne domin inganta sana'arsu da kuma kara karfin dogaro da kai.
Jam'iyyar APC ta sake buɗe rajistar zama mamba ta intanet a faɗin Najeriya daga 31 ga Agusta 2026, yayin da jam’iyyar ke ƙara shirye-shiryen zaɓen 2027.
’Yan Najeriya sun nemi kamfanonin siminti su yi bayanin tsadar kayan ginin, masana suka ce farashin buhu mai kilo 50 ya kamata ya kasance tsakanin N7,000 da N8,000.
Kanada na shirin karɓar ma’aikatan ƙasashen waje 230,000 a 2026. Ga yadda ’yan Najeriya za su iya neman aiki ta TFWP da matakan samun izinin aiki.
Kungiyar BBYDI ta fara horar da matan Kaduna 20 a fannin fasahar AI da kimiyyar bayanai. Shirin na tsawon wata shida ne da tallafin kasar Kanada don bunkasa ilimi.
Ministan Matasa, Ayodele Olawande, ya bukaci matasan Najeriya su daina jiran alakar gwamnati ko cikakken yanayi, su rungumi damar da suke da ita.
A labarin nan za a ji halin da ake ciki bayan an tsamo gawar mutane akalla 52 daga cikin ruwa bayan hadarin kwale-kwale da aka yi a jihar Sokoto.
Gwamnan Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya nada kwamishina guda daya, masu ba shi shawara uku, manyan mataimaka 90 da mataimaka na musamman 910 domin inganta mulki.
Matasan Najeriya
Samu kari