Matasan Najeriya
A labarin nan, za a ji jerin kasashen da Jamus ta aminta su shiga kasarta ba tare da biza ba matukar ba za su wuce wasu kayyadajjen lokaci ba na ziyara.ss
Matasan APC a Arewa maso Gabas sun ce za su yi wa Bola Tinubu ruwan ƙuri'u a zaɓen 2027 bayan ya sake zaɓar Kashim Shettima a matsayin abokin takararsa.
Hukumar EFCC ta bayyana yadda ake shigar da koke kan zargin damfara ta shafinta, tare da gargadin cewa ƙorafin ƙarya laifi ne mai hukunci mai tsanani.
Matashi ma fafutuka a kafafen sada zumunta Justice Crack ya musanta zargin Ministan Tsaro Christopher Musa cewa ya umarci sojoji su cire nama daga abincinsu.
Gwamnatin Amurka ta fitar da sunaye da hotunan 'yan Najeriya 124 da ta ce za ta kora daga kasar saboda an same su da manyan laifuffuka daban daban.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa kowa zai amfana da sauye-sauyen gwamnatinsa domin samar da ci gaba da wadata mai dorewa.
Malamin Musulunci, Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi kira ga gwamnatin Kano d ata tashi ta magance matsalar 'yan daba. Ya ce ba shi kwangilar magance daba a Kano.
Binciken kwa-kwaf ya tabbatar da cewa bidiyon da ke nuna Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ministoci suna rera tsohuwar wakar kasa ba sabon bidiyo ba ne.
Kungiyar Arewa Youth Merger Group (YMG) ta samu nasarar sulhunta kungiyoyin yan daba da ke gaba da juna da taimakon hukumomin tsaro da gwamnatin Kano.
Matasan Najeriya
Samu kari