Matasan Najeriya
Rikicin daba a jihar Lagos ya jefa jama'a cikin fargaba bayan sun tasamma kona wata kasuwa. Har yanu jami'antsaro ba su iya kwabtar da tarzomar ba.
Wata daliba daga Arewacin Najeriya, Fatima Saleh Alkali ta burge mutanan kasar bayan samun maki 336 a jarrabawar UTME da aka gudanar a kwanakin baya.
Fitattun mawakan kudancin Najeriya, Davido da Wizkid sun sake kwaɓewa a kafofin sadarwa inda suka yi ta jifan junansu da munanan kalaman batanci.
Hukumar shirya jarrabawa ta JAMB ta bayyana cewa kaso 76% daga cikin dalibai kusan miliyan biyu da suka rubuta jarrabawar UTME sun gaza cin maki 200.
An tafka babban rashi yayin da matashiyar mawakiya wacce ta kware a wakokin yabo, Morenikeji Adeleke ta riga mu gidan gaskiya a jiya Asabar 27 ga watan Afrilu.
Kungiyar matasan Arewa Consultative Forum (AYCF) ta zargi wasu 'yan siyasa da kokarin kawowa Shugaba Bola Tinubu cikas a zaben 2027 da ake tunkara.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa yauzu haka ta na tunanin sauyawa daurarrun da ke Suleja matsuguni domin dakile yunkurinsu na guduwa daga fursun din
Wani malamin addinin kirista ya jawo cece-kuce a Twitter bayan da ya wallafa wani bidiyo inda ya ke yin bushara da cewa za ayi tashin alkiyama 25 ga Afrilu, 2024.
Yan sandan kasar Germany sun ce sun yi asarar kama wasu yan Najeriya 11 da ta ke zargi da zambatar yan kasar da sunan soyayya da aure. Ana ci gaba da bincike
Matasan Najeriya
Samu kari