Matasan Najeriya
Jam'iyyar ADC ta bayyana cewa galibin yan Najeriya sun dawo da rakiyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu saboda matsin rayuwa, wahala da katsslar tsaro.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce lokaci ya yi da jama'a za su fara ganin amfanin manufofin gwamnati a rayuwarsu ta yau da gobe.
A labarin nan, za a ji Ayodele Babatola ya shiga hannun jami'an tsaro har ta kai ga aika shi kurkuku bayan wata mata ta yi ikirarin ya yi mata fyade a Ado Ekiti.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya su rungumi zaman lafiya da hadin kai yayin bikin babbar sallah na shekarar 2026.
Majalisar Masarautar Zazzau ta sasanta rikicin rabon gado a Matarawa, tare da gargadin hakimai da dagatai su guji zaluntar marasa ƙarfi a masarautar.
Bankin Duniya ya toshe sashen sharhi a wasu bangarorin shafinsa na Instagram bayan yawaitar martani daga ’yan Najeriya biyo bayan rahoton sabon bashi ga Najeriya.
Daliban da suka ci gajiyar shirin NELFUND a Anambra sun bayyana goyon baya ga shugaba Bola Tinubu domin ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.
Dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya bukaci a gayyaci Nasir El-Rufai, Abdullahi Ganduje da Abubakar Malami domin yi musu tambayoyi kan zargin kisan Dadiyata.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce ya ji kiran matasa masu bukatar ya tsaya takarar shugaban kasa a 2027, kuma zai tuntubi mutane kafin yanke hukunci.
Matasan Najeriya
Samu kari