Matasan Najeriya
Shugaban hukumar hada-hadar kudin hadin gwiwa ta kasa, Emmanuel Atama, ya tabbatar da cewa bashin dala miliyan 500 daga Bankin Duniya zai kai ga manoma na gaskiya.
Alkaluman DMO sun nuna cewa kudin da aka biyo Najeriya a matsayin bashi sun tabo Naira tiriliyan 159 zuwa karshen 2025, idan aka raba nana bin kowa N724000.
Babban dan Sarkin Daura Martaba Alhaji Umar Faruk Umar, Muhammad Daha Umar Faruk ya sanar da cewa zai nemi takarar majalisar wakilai a zaben 2027.
Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Dan Arewacin Najeriya daga jihar Kano da ya shiga sojan Amurka ya yi magana kan aikin ceton da aka yi a Iran domin kubutar da sojan Amurka da ya makale.
Rundunar 'yan sanda ta kama wani matashi a Jigawa, da ake zargi da kona mahaifinsa, lamarin ya haifar da tashin hankali a Kazaure da ke jihar ta Jigawa.
Ƴan bindiga sun kashe matasa uku a Jos ta Kudu bayan bikin Good Friday, yayin da shugabannin al'umma ke kukan rashin tsaro da mamayar dazuzzuka a jihar Filato.
Fadar Shugaban Ƙasa ta buɗe shafin yin rajistar shirin horar da ‘yan Najeriya miliyan 10 kyauta kan ilimin kuɗi da sana’o’in dogaro da kai ƙarƙashin WAWUAfrica.
Gwamnatin Najeriya ta kawo shirin EIBIC domin ba matasa horo da jari a fadin kasar nan. Za a kaddamar da shirin a birnin tarayya Abuja ranar Juma'a.
Matasan Najeriya
Samu kari