Matasan Najeriya
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Bidiyon tsiraicin fitacciyar mai sayar da maganin gargajiya a Najeriya, Sisi Alagbo ya bazu a kafafen sada zumunta. Ta nemi afuwar jama'a kan bidiyon.
Mata da matasan ƙaramar hukumar Toro sun gudanar da zanga-zanga domin nuna rashin jin daɗinsu kan jagorancin Sanata Shehu Buba, suna zarginsa da gazawa.
Gwamnatin Najeriya karkashin Shugaba Bola Tinubu ta raba wa magidanta da masu karamin karfi tallafin kudi a rukuni uku, wanda jimulla ya kai Naira biliyan 48.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
A labarin nan, za a ji Jamil Mohammed AAbubakar, surukin fitaccen attajiri ya samu babban matsayi a kamfanin Alhaji Aliko Dangote, zai jagoranci sashen kamfanin.
Dele Momodu ya ja hankalin matasan Najeriya kan shiga harkokin siyasa, ya ce lokaci ya yi da za su yi aiki tukuri domin gina tubali mai karfi a siyasa.
Ƴan sandan Ghana sun kama wata mata ɗan Najeriya, Esther Egbuhama, kan zargin gudanar da gidan baɗala a yankin Ashanti. An haramta karuwanci a Ghana.
Matasan Najeriya
Samu kari