Matasan Najeriya
Wasu matasa sun kashe Ordue Ikye mai shekaru 80 a Benue bisa zargin maita, yayin da AfAW ta bukaci binciken ’yan sanda kan lamarin hukunta wadanda suka aikata.
Matashi daga Sokoto, Haruna Abubakar Jibril, ya kirkiri fasahar zamani ta inganta tsaro a iyakoki, dakile safarar makamai da rage hadurran ababen hawa.
’Yan Najeriya sun yi asarar kuɗi masu tarin yawa a PXES bayan tsarin saka jari ya daina biyan riba, yayin da wasu suka kai hari ofisoshinsa a Adamawa da Kogi.
Atiku Abubakar ya gode wa wata mace da ta yi masa addu’a, yana mai bayyana yadda tallafin samar da mai zai rage tsadar sufuri da rayuwa ga iyalan Najeriya.
Aliko Dangote ya ce hannayen jarin matatar Dangote da ake sayarwa kan N525 na iya kaiwa N10,000, yayin da kananan masu zuba jari za su samu fifiko.
Gwamnatin Tarayya karkashin shugaban kasa, Bola Tinubu ta bayyana shirinta na samar da ayyukan yi ga mutane miliyan biyu a fannin fasaha zuwa shekarar 2030.
Bashir Ahmad ya roƙi OPay ta saki Hafsat Abubakar, wadda rundunar yan sanda suka kama kan yaɗa labarin ƙarya cewa kamfanin ya daina aiki a Najeriya.
'Yan sandan jihar Kano sun kama mutane 2 da ake zargi da kisan Ibrahim Khalil a Kumbotso, yayin da kwamishinan yan sanda ya yi alkawarin fitar da adalci.
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da fara rabon tallafin Naira miliyan 290 ga mata 5,800 da aka ware a fadin kananan hukumomi 44, kowace za ta samu N50,000.
Matasan Najeriya
Samu kari