Matasan Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf za ta tarbi manyan baki a jihar Kano domin nemo hanyar warware matsalolin shaye-shaye a Arewa.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Wata kungiyar matasan Arewa ta yi barazanar janye goyon bayan Bola Tinubu a zaben 2027, tana zargin Seyi Tinubu da ware matasan Arewa daga mukaman siyasa.
A labarin nan za a ji yadda dakaru suka kama wasu matasa da ake zargi da hallaka shugaba a jihar Imo, sannan sun sai sojoji har inda aka birne shi.
Dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya buƙaci matasan Najeriya su guji sayar da ƙuri'unsu a zaɓen 2027, yana mai cewa hakan zai lalata makomarsu.
A labarin nan, za a ji cewa wakilan yan kasuwa da gwamnatin Kano sun samu zama da Goerge Akume a kan tuna wa shugaban kasa Bola Tinubu tallafin da ya y i alkawari.
Kungiyar Take It Back ta shirya zanga-zangar kasa baki ɗaya ranar 5 ga Agusta, tana zargin gwamnatin Tinubu da gazawa kan tsaro, tsadar rayuwa da tauye 'yanci.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin yan kasuwar man fetur a Najeriya sun yi kuka da yadda ake zargin NMDPRA da nuna son kai a rabon lasisin shigo da mai.
FIAP tare da abokiyar aikinta FactCheckAfrica sun shirya wani horo na kwanaki uku domin karfafa rawar da masu fada a aji a kafafen sada zumunta a Kano.
Matasan Najeriya
Samu kari