Matasan Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa wani bawan Allah ya kwanta dama bayan wani zazzafan rikici da ya tashi a lokacin da matasa suka haɗu wuri guda yayin raɗin suna a Bauchi.
Cibiyar Zakkah da Wakafi a jihar Gombe, karkashin Dr Abdullahi Abubakar Lamido ta ba matasa kusan 100 horo a shirinta na shekara shekara na 2025.
Hukumar USCIS ta ce ta fara duba yiwuwar kwace damar zama a Amurka ga mutanen ƙasashe “masu matsala”, bisa umarnin Shugaba Donald Trump bayan harbin sojoji.
Ɗan sanda ya rasu bayan ‘yan daba sun soke shi a birnin Akure da ke jihar Ondo, inda ake zargin rikici ya barke yayin aikin sintiri da yake yi a yankin.
Wata baiwar Allah ’yar asalin Igbo ta bayyana yadda ta bar Katolika ta karɓi Musulunci, tana mai cewa ta samu natsuwa da cikakkiyar fahimta a sabon addininta.
Shahararren ɗan wasan Nollywood, Odira Nwobu, ya rasu a Afirka ta Kudu yana da shekara 43, lamarin da ya tayar da cece-kuce da alhini a Najeriya.
Wata kotu mai zamanta a Ibadan ta yanke wa wasu mutane biyar hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ta same su da laifin kashe direban tasir a rikicin 2024.
Gwamnatin Amurka ta yanke wa ’yan Najeriya biyu hukunci kan manyan laifuffukan zamba da suka haura $472,000, bayan sun yi amfani da bayanan jama’a wajen damfara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Gwamna Hope Uzodimma a matsayin “Jakadan Renewed Hope,” kuma zai jagoranci wayar da kan jama’a da siyasar tallata manufofin gwamnati.
Matasan Najeriya
Samu kari