Matasan Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa ƴan kasuwar Singer da ke jihar Kano sun bayyana irin asarar da suka tafka a gobarar da ta shafe akalla awanni 24 tana ci.
Ma'aikatar harkokin jin kai da yaki da talauci ta ce ta kammala hada rijistar talakawa, wadanda talauci da babu ta yi wa katutu a kasar nan don taimaka masu.
Rundunar sojin Ukraine ta wallafa wata takarda da ta ce ita ce yarjejeniyar da kasar Rasha ke kullawa da 'yan Najeriya kafin daukarsu aikin soja.
Nasir El-Rufai ya wanke kansa kan batun bacewar Abubakar Idris, watau Dadiyata. Ya ce wadanda suka sace Dadiyata sun zo ne daga Kano, don haka a tambayi jihar.
Sojan Amurka da ya fito daga Najeriya mai suna Chukwuemeka Oforah ya mutu a cikin teku bayan ya fada cikin teku. An bayyana cewa sojan yana da shekara 21.
Gwamnatin kasar Ukraine ta wallafa hotunan 'yan Najeriya biyu da suka shiga sojan Rasha a fagen dama. Ukraine ta ce daya daga cikin sojan bai samu horo ba.
Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa bata daukar matasan Najeriya ta kai su fagen daga a yakin da ta ke da Ukraine. Ta yi magana ne bayan kashe wasu matasa.
A labarin nan, za a ji dan majalisa mai wakiltar mazabar Gada-Goronyo ta tarayya a jihar Sakkwato, Hon. Bashir Usman Gorau, ya fadi dalilin ba da tallafin N100m.
Akalla mutane 51 ne ake fargabar sun mutu ko sun bace a tekun Libiya bayan jirgin ruwa da suke tafiya a cikinsa ya yi hatsari. 'Yan Najeriya 2 sun tsira.
Matasan Najeriya
Samu kari