Matasan Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar Hisbah da aka baza domin kula da tarbiyya a fadin Kano sun yi nasarar cafke asu shigar badala da sauran mugayen ayyuka.
Hukumar kula da abinci ta duniya ta yi gargadin cewa mutane miliyan 10.4 a Yammaci da Tsakiyar Afirka na iya fuskantar yunwa kan rikicin Iran da Isra’ila da Amurka.
Dan shugaban Najeriya, Seyi Tinubu, ya bukaci matasan su yi hakuri da amince da shugabancin mahaifinsa, ya ce wamnatin na gyara matsalolin tattalin arziki.
Babban bankin kasa watau CBM ya bukaci yan Najeriya su killace lambobin sirri na ATM da na manhajar bankunansu don kaucewa yan damfara da masu zamba.
A labarin nan, za a ji cewa yan ta'adda sun kai munanan hare-hare karamar hukumar Kankara da ke jihar Katsina acikin azumin nan duk da an yi yarjejeniya.
Ofishin Jakadancin Amurka da ke Abuja ya soke duk shirin ba da biza na ranar Laraba, 4 ga Maris, 2026, saboda yiwuwar zanga-zanga mai alaƙa da rikicin Iran
Shirin FUCAP na Unilever Nigeria da UNICEF ya horar da matasa sama da 900,000 da dabarun aiki, fasahar kasuwanci domin shiryawa duniyar aiki ta zamani.
Mahara sun kashe mutane 10 a Riyom da Barkin Ladi, jihar Filato lamarin da ya sa matasa suka toshe hanyar Jos suna neman adalci kan harin daren Lahadi da aka kai.
Amurka ta ƙara sunayen 'yan Najeriya 19 cikin jerin masu aikata laifuffuka don korar su daga kasar. Jimillar 'yan Najeriya da za a kora ya kai mutane 113.
Matasan Najeriya
Samu kari