Matasan Najeriya
Yan sanda sun kama wani matashi dan shekara 25, Mustapha Isma'il bisa zargin caka wa abokinsa wuka har lahira, ya ce bai yi tunanin Halifa zai mutu ba.
Mata daga Oke-Ode a karamar hukumar Ifelodun a Kwara, sun yi zanga-zangar lumana kan matsalar tsaro da sace-sacen mutane, amma ta rikide zuwa tashin hankali.
'Yan daba sun yi wa dan uwan tsohon gwamna tsirara, sun kuma lakada masa duka bisa zargin yana batanci ga mai martaba sarkin Benin. Godwin Obaseki ya yi martani.
An shiga tashin hankali a Sabuwar Unguwa da ke Katsina biyo bayan kisan wasu matasa biyu, ciki har da 'Kuda'. Matasa sun kona ofishin NSCDC da raunata 'yan sanda.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta bayyana bukatarta ga Shugaba Bola Tinubu game da dakatar da dokar haraji da ake shirin fara aiwatarwa.
Yadda wani matashi ke cikin alheri dumu-dumi yayin da budurwarsa ke masa kyautar kudi duk lokacin da yace yana son ta, ya nuna shaidar biya daga banki.
Wani matashi mai shekaru 19 a duniya da ke ƙungiyar mafarauta, ya rasu sakamakon fashewar bindiga bisa kuskure a unguwar Alkahira da ke Jihar Gombe.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Sakkwato sun shiga tashin hankali a lokacin da suka ji kara da haske a sararin sama gabain saukar 'bam' a yankin Jabo.
Matasan Najeriya a ADC sun fito zanga-zanga kan dokokin haraji na Bola Tinubu, suna juyin neman canje-canje daga majalisar bisa zargin tauye hakkokin jama’a.
Matasan Najeriya
Samu kari