Matasan Najeriya
Mahara sun kashe mutane 10 a Riyom da Barkin Ladi, jihar Filato lamarin da ya sa matasa suka toshe hanyar Jos suna neman adalci kan harin daren Lahadi da aka kai.
Amurka ta ƙara sunayen 'yan Najeriya 19 cikin jerin masu aikata laifuffuka don korar su daga kasar. Jimillar 'yan Najeriya da za a kora ya kai mutane 113.
A labarin nan, za a ji cewa bincike ya karya ikirarin Femi Fani Kayode, tsohon Ministan da ya yi ikirarin cewa ana safarar al'aurar maza zuwa kasar China.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mahaifi da ya daure wani dan shi tsawon shekara 17. Ya rame kamar kwarangwal, an same shi tsirara a daki.
Gwamnatin shugaba Donald Trump ta rike kadarorin 'yan Najeriya 8 da ya ce suna da alaka da kungiyar Boko Haram da barna ta yanar gizo. Ya sa musu takunkumi.
A labarin nan, za a ji cewa ƴan kasuwar Singer da ke jihar Kano sun bayyana irin asarar da suka tafka a gobarar da ta shafe akalla awanni 24 tana ci.
Ma'aikatar harkokin jin kai da yaki da talauci ta ce ta kammala hada rijistar talakawa, wadanda talauci da babu ta yi wa katutu a kasar nan don taimaka masu.
Rundunar sojin Ukraine ta wallafa wata takarda da ta ce ita ce yarjejeniyar da kasar Rasha ke kullawa da 'yan Najeriya kafin daukarsu aikin soja.
Nasir El-Rufai ya wanke kansa kan batun bacewar Abubakar Idris, watau Dadiyata. Ya ce wadanda suka sace Dadiyata sun zo ne daga Kano, don haka a tambayi jihar.
Matasan Najeriya
Samu kari