
Matasan Najeriya







Wata matashiya ta sha yabo daga tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar kan sukar gwamnatin Tinubu.

An kawo wani katafaren kamfanin sarafa lithium a jihar Nasarawa, lamarin da ya jawo ake ganin za a samar da ayyukan yi ga matasa da dama a jihar.

Yan Najeriya da dama sun soki hukumar NYSC kan barazana ga matashiya yar bautar ƙasa a Legas da ta caccaki Gwamnatin Bola Tinubu a cikin wani bidiyo.

Matasan SDP sun yi fatali da sauya shekar Malam Nasiru El-Rufai daga APC zuwa SDP, sun zargi tsohon gwamnan da yunkurin ruguza jam'iyyar don cimma burinsa.

Sanatan jhar Abia, Orji Uzor Kalu ya yi fatali da bukatar kungiyar matasan Arewa na cewa ya fito takarar shugaban kasa a zaben 2027 da ke karato wa.

Bayan samun gawar wata ƴar TikTok da ke zama a Kenya, Kamfanin Teleperformance ya musanta zargin hana matashiyar, Ladi Olubunmi, izinin zuwa hutunta a gida.

Ma'aikatun gwamnatin Bola Ahmed Tinubu guda biyu sun bayyana shirin hadin gwiwa da zai bayar da damar samawa 'yan kasar nan ayyuka akalla miliyan biyar.

Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana takaicin yadda Najeriya ta ki daukar matakan da za su sanya linzami a kan yadda matasan kasar ke kallon shafukan badala.

An sake samun wani da yake ikrarin shi Annabi ne kuma yana ganin Allah. A karyarsa, ya ce shi ya fi Annabi Musa kuma ya taba ganin Allah da idonsa ba labari ba.
Matasan Najeriya
Samu kari