Jami'o'in Najeriya
An fitar da jerin jami'o'i mafi nagarta a Najeriya a 2026. Jami'ar Bayero da ke Kano ta zo ta uku yayin da jami'ar ABU ta zamo ta shida. Jami'ar Ibadan ce ta daya.
Gwamnatin tarayya ta ba kungiyar malaman jami'o'in kasar nan baki a kan shirinta na tsundauma yajin aiki, ta ce a ci gaba da zama, za a samu biyan bukata.
Akalla ministoci shida a Najeriya suka shiga badakalar takardun karatu a Najeriya. Wasu daga cikin ministocin sun kare kansu wasu kuma sun yi murabus daga ofis.
Ministan Tinubu a ma'aikatar kimiyya, fasaha da kirkire-kirkire, Uche Nnaji ya bayyana cewa ajiye aiki da ya yi a gwamnatin APC, ba ya nufin ya amsa laifi.
Ma'aikatan kungiyoyin SSANU da NASU sun shirya gudanar da zanga-zangar kwana ɗaya a Alhamis 9 ga watan Oktobar 2025 domin neman hakkokinsu daga gwamnati.
Ministan Kimiyya da Fasaha da ake zargi da amfani da takardun digiri da NYSC na bogi, Uche Nnaji ya shirya fitowa bainar jama'a domin kare kansa.
ASUU ta fara shirye-shiryen yajin aiki na kasa baki daya bayan gargaɗin kwanaki 14 ga gwamnati, tana zargin cewa ba a aiwatar da yarjejeniyar da 2025 ba.
Jami’ar Nsukka da ke jihar Enugu a Najeriya ta tabbatar cewa minista a gwamnatin Bola Tinubu bai kammala karatunsa ba kuma ba ta taɓa ba shi takardar digiri ba.
Bayan jin cewa Rarara ya samu digirin girmamawa daga jami'ar European-American, Legit Hausa ta zakulo mawaƙan Hausa 5 da suka taɓa samun irin wannan karramawa.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari