Jami'o'in Najeriya
Majalisar Dokoki ta gabatar da kudiri domin kirkirar Jami'ar Bola Tinubu wanda mataimakin shugaban Majalisar, Hon. Benjamin Kalu ya gabatar a gabanta.
Matar Bola Tinubu, Oluremi ta yi kyautar kudi N1bn ga jami'ar OAU yayin wata ziyara da ta kai. Oluremi Bola Tinubu ta bukaci a rika tsaftace muhallin jami'ar.
An fitar da jadawalin manyan jami'o'in duniya na 2025. An bayyana ABU, UI, da wasu 8 a matsayin manyan jami'o'in gwamnatin tarayya guda 10 mafi kyau a Najeriya.
A ranar Alhamis ne gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Yahaya, ya kafa wata babbar tawagar tattaunawa da shugabannin ASUU da sauran kungiyoyin kwadago na jami'ar Gombe.
Gwamnatin jihar Jigawa karkashin jagorancin Gwamna Umar Namadi ta amince da sayen jami'ar Khadija kan Naira biliyan 11, za a biya kuɗin a kashi uku.
A wannan labarin, kun ji cewa kungiyar malaman jami'o'i ta kasa ta bayyana damuwa kan yadda gwamnatin tarayya ta ki magance bukatun da su ka mika mata.
Gwamnatin tarayya ta fara shirin hana kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) shiga yajin aiki. Gwamnatin ta samar da tawagar da za ta yi aiki a kan hakan.
A wannan labarin, za ku ji wani matukin baburin adaidata sahu, Bashir Muhammad ya samu kyaututtuka bayan ya mayar da kayan da aka manta a baburinsa.
A wannan labarin, za ku ji cewa dalibai da malaman jami'ar tarayya ta Gusau (FUG) sun shaki iskar yanci bayan shafe akalla watanni bakwai a hannun yan bindiga.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari