Jami'o'in Najeriya
Jami'an tsaro a babban birnin tarayya Abuja sun hana hadakar kungiyar manyan ma'aikatan makarantu ta SSANNU da NASU gudanar da zanga-zanga a babban birnin.
Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman, ya sake bayar da wani sabon umarni dangane da adadin shekarun da ake bukatar dalibai su kai kafin shiga manyan makarantu.
Gwamnatin Tarayya ta gindaya sharuda kan adadin shekarun shiga manyan makarantu a Najeriya inda ta umarci hukumar JAMB ta tabbatar an bi wannan tsari.
Kasashe da dama na mayar da hankali wajen harkar ilmi. Akwai kasashen da suka yi fice wajen samar da ilmin boko ga mutanensu. Mun jero 10 daga cikinsu.
Ministan ilimi farfesa Tahir Mamman ya karyata batun cewa gwamnatin tarayya na shirin cefanar da jami'o'in Najeriya. Ya ce wasu sababbin tsare tsare ne aka kawo.
Dalibai da malaman jami'ar Bayero sun shiga alhini bayan rasuwar Farfesa mai matsalar gani na farko a Najeriya, Farfesa Jibril Isa Diso.Kafin rasuwarsa malami a BUK.
Akhaji Aliko Dangote ya dauki nauyin yin ayyuka guda 7 a jami'ar kimiyya da fasaha da ke karamar hukumar Wudil a jihar Kano. Farfesa Musa Yakasai ne ya sanar.
Jami'ar Bayero da ke jihar Kano ta sanar da korar dalibai 29 bisa samunsu da laifin satar amsa yayin jarrabawa, jami'ar ta dakatar dalibai 3, ta gargadin guda 15.
Jami’ar jihar Kwara ta kori dalibai 175 bisa laifuffukan da suka hada da satar jarrabawa, cin zarafi, damfara, shiga haramtattun kungiyoyi da mallakar bindiga.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari