![ATBU: Ɗalibar Jami'a ta rasu bayan shiga wanka a wani yanayi mai ruɗani a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c7342d945f3e5a29.jpeg?v=1)
Jami'o'in Najeriya
![ATBU: Ɗalibar Jami'a ta rasu bayan shiga wanka a wani yanayi mai ruɗani a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c7342d945f3e5a29.jpeg?v=1)
![Gwamnatin tarayya ta zaftare alawus din 'yan Najeriya da ke karatu a waje, ta bayyana dalili](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9d8530d48ce14ced.jpeg?v=1)
![Shiga jami'a: Duk da dage kayyade shekarun dalibai, tsohon Sanata ya taso gwamnati a gaba](https://cdn.legit.ng/images/360x203/43f7544516b5439c.jpeg?v=1)
![JAMB Ta jero sunayen fitattun jami'o'i 5 da ake zargin su na aikata babban laifi a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/dc3acbcc87d671d8.jpeg?v=1)
![Jami'o'in Arewa 3 sun kafa tarihi a karon farko, sun samu kyautar miliyoyin kudi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c6bb636c45bc5d5d.jpeg?v=1)
![UTME: Jerin sunaye da jihohin ɗaliban da suka yiwa jarabawar JAMB cin kaca a 2024](https://cdn.legit.ng/images/360x203/867b030601f004ea.jpeg?v=1)
![Ana wata ga wata: NLC ta yi barazanar tsunduma wani yajin aiki, an gano dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ea6cc0db732f455d.jpeg?v=1)
Kungiyar kwadago ta yi barazanar shiga yajin aikin saboda kin biyan manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya SSANU albashin watanni hudu da gwamnatin tarayya ta yi.
![JAMB ta sanar da sabon mafi karancin makin shiga manyan makarantu a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2fb030a0e7d72920.jpeg?v=1)
Hukumar JAMB ta bayyana cewa maki 140 ne mafi ƙarancin makin shiga jami'o'i a fadin kasar nan. A bangaren foliteknik da kwalejojin ikimi na Najeriya, maki 100 ne.
![Bayan hana ma'aikata albashin watanni 4, jami'an tsaro sun hana su zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ac7268879ff3fdf4.jpeg?v=1)
Jami'an tsaro a babban birnin tarayya Abuja sun hana hadakar kungiyar manyan ma'aikatan makarantu ta SSANNU da NASU gudanar da zanga-zanga a babban birnin.
![Ministan Tinubu ya gamu da matsala bayan kayyade shekarun shiga manyan makarantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d1520bdf98d161fc.jpeg?v=1)
Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman, ya sake bayar da wani sabon umarni dangane da adadin shekarun da ake bukatar dalibai su kai kafin shiga manyan makarantu.
![Tinubu ya ba JAMB sabon umarni kan adadin shekarun shiga jami'o'i da makarantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/67bc640029e64f89.jpeg?v=1)
Gwamnatin Tarayya ta gindaya sharuda kan adadin shekarun shiga manyan makarantu a Najeriya inda ta umarci hukumar JAMB ta tabbatar an bi wannan tsari.
![Cikakken jerin kasashe 10 da ilmin boko ya fi yawaita a duniya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e740fd9c396e06fe.jpeg?v=1)
Kasashe da dama na mayar da hankali wajen harkar ilmi. Akwai kasashen da suka yi fice wajen samar da ilmin boko ga mutanensu. Mun jero 10 daga cikinsu.
![Tinubu zai sayar da jami'o'in Najeriya ga turawa? Gaskiya ta fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0bec1465da773365.jpeg?v=1)
Ministan ilimi farfesa Tahir Mamman ya karyata batun cewa gwamnatin tarayya na shirin cefanar da jami'o'in Najeriya. Ya ce wasu sababbin tsare tsare ne aka kawo.
![Kano: Farfesa mai matsalar gani na farko a Najeriya, Jibril Isa Diso diso ya rasu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bd7b3a63f40f7141.jpeg?v=1)
Dalibai da malaman jami'ar Bayero sun shiga alhini bayan rasuwar Farfesa mai matsalar gani na farko a Najeriya, Farfesa Jibril Isa Diso.Kafin rasuwarsa malami a BUK.
![Za a amfana: Aliko Dangote zai yi muhimman ayyuka 7 a Kano domin al'umma](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fa1ec2ab68b00948.jpeg?v=1)
Akhaji Aliko Dangote ya dauki nauyin yin ayyuka guda 7 a jami'ar kimiyya da fasaha da ke karamar hukumar Wudil a jihar Kano. Farfesa Musa Yakasai ne ya sanar.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari