
Jami'o'in Najeriya







wani bincike da wata mujalla a kasar birtaniya take gudanarwa ya bayyana jami'oin Nigeria guda goma a cikin wasu jami'oi da suke a matsayi na sama-sama a list

Wata jami'a a Arewacin Najeriya ta bayyana haramtawa dalibanta amfani da waoyoyin hannu saboda wasu dalilai da suka faru. Mutane sun yi martani mai daukar rai.

Hukumar shirya jarrabawar shiga jami'a ta bayyana lokacin da za ta fara siyar fom din jarrabawar UTME da kuma siyar da fom din shiga jami'a kai tsaye wato DE.

An fitittiki wata Farfesa daga jami'a a kasar Amurka kan laifin nunawa dalibanta wasu hotunan tana mai cewa zanen fuskan annabin Musulunci ne, Muhammadu (SAW).

Wasu jami'o'in tarayya a Najeriya sun yi karin kudaden makaranta biyo bayan kin karin kudaden da gwamnatin tarayya ke basu na gudanarwa, daga cikinsu akwai FUD.

Kowane mai rai watarana zai dandani mutuwa, Allah ya yi wa shugaban jami'ar Achievers, Farfesa Samuel Aje rasuwa bayan ya tafi hutun bikin kirsimeti Legas.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari