
Jami'o'in Najeriya







Bayan zanga-zanga da ake ta yi a Najeriya kan kare-karen kudin makaranta, Jami'ar Legas ta rage kudin makarantar dalibai a yau Juma'a 15 ga watan Satumba.

Jami’ar Obafemi Awolowo (OAU) Ife ta shiga sahun makarantun da suka kara kudin makarantarta a daidai lokacin da al'ummar kasar ke fama da matsin rayuwa.

Daliban Jami'ar Jos da ke jihar Plateau sun fara zanga-zanga don kin amincewa da karin kudin makaranta a Jami'ar yayin da makarantu ke kara kudin a Najeriya.

Wani faifan bidiyo da aka yada ya nuna yadda wani dan sanda ke gadin shugaban daliban jiar Adamawa, mutane sun yi martani kan wannan faifan bidiyo.

Farfesa Sagir Abbas, shugaban Jami'ar BUK ya bayyana cewa halin matsi ne ya sa su ka kara kudin makarantar dalibai don gudanar da al'amura a jami'ar.

Wata ɗaliba a jami'ar jihar Gombe (GSU) ta halaka jaririn da ta haifa har lahira. Majiyoyi sun tabbatar da cewa ɗalibar ta halaka jaririn ne bayan ta haihu ba aure.

Gwamnan jihar Jigawa ya amince da biyan kudin makarantar dalibai masu karatu a jami'o'i guda huɗu a ƙasar nan. Gwamnan ya amince da biyan domin tallafawa iyaye.

'Yan sanda sun yi ram da wani ɗalibin jami'ar Patakwal (UNIPORT) bisa zargin ya daɓa wa budurwarsa wuka har lahira daga samun saɓani a gidan da yake zaune.

Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya bada tallafin karatu na naira dubu 50,000 ga ɗalibai 628 da ke karatu a jami'ar BUK da ke Kano.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari