Jami'o'in Najeriya
Hukumar jami'ar UNIOSUN ta bayyana cewa sojojin sun jikkata dalibai, sun kaace wayoyi da kwamfutoci a samamen da suka kai cikin daren Jjiya Litinin.
Daliban FUT Minna sun gudanar da zanga-zanga tare da toshe kofar jami’a saboda zargin yawaitar hare-haren fashi da rashin tsaro a wajen makaranta.
Kungiyar malaman jami'o'i ta tarayya (ASUU) ta nuna damuwa kan rashin cika yarjejeniyar da ta cimmawa da gwamnati a jami'o'in jihohi 11 a kasar nan.
Sheikh Mansur Isah Yelwa ya yi barazanar barin limanci a masallacin jami'ar ATBU a Bauchi saboda cewa ana son samar masallacin darika ba bisa ka'ida ba.
Fadar shugaban kasa ta sanar da nadin tsohon shugaban jami'ar tarayyada ke Legas (UNILAG), Farfesa Oluwatoyin Ogundipe a matsayin sabon shugaban NUC.
Gwamnatin Tarayya ta cika alkawarin rabawa daliban jami’o’i uku da ke jihar Kano motocin bas masu amfani da CNG domin rage musu matsalolin sufuri.
Tsohon shugaban jami'ar taratta ta Ilorin (UNILORIN), Farfesa AbdulGaniyu Ambali ya rasu yana da shekaru 68 a duniya, an ce lafiyarsa kalau a daren Juma'a.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi ta'aziyyar rasuwar babban malamik fannin sadarwa a jami'ar Bayero, Dr. Musa Adamu Labaran, wanda ya rasu jiya Litinin.
Kungiyar malaman jami'o'in gwamnatin tarayya watau ASUU ta bayyana cewa ta gaji da jiran ranar da za a ci gaba da biyan mambobinta alawus din da aka musu alkawari.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari