Jami'o'in Najeriya
Hukumomin Jami'ar Summit da ke Offa a jihar Kwara sun karyata labarin da ake yadawa cewa yan bindiga sun kai wa dalibanta hari, ta ce labarin karya ce zalla.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayar da kwangilar gina tashar solar ta N3.8bn a Jami'ar Aliko Dangote, da ke Wudil, jihar Kano don magance matsalar wutar lantarki.
Kungiyar ASUU ta sanar da tsunduma yajin aiki a UNILAG daga Laraba, 11 ga Maris, 2026. Malaman sun koka kan rage musu albashin Janairu da Fabrairu, 2026.
Hukumar JAMB ta ce sam bata tilastawa dalibai sai sun cire hijabi ba wajen rubuta jarrabawar JAMB, ta yi karin haske kan abin da take nufi da bayanai kan hijabi.
Fitaccen masani kuma shugaban ASUU na farko Farfesa Biodun Jeyifo ya rasu yau 11 ga Fabrairu, 2026. Ya rasu yana da shekara 80 sakamakon matsalar koda a birnin Legas
An yi rashi na tsohon shugaban jami'ar ATBU da ke jihar Bauchi. Farfesa Buba Bajoga ya yi bankwana da duniya ne a kasar Birtaniya. Ya ba da gudunmawa a harkar ilmi.
An samu bayanai game da cewa an fara binciken tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji kan zargin aiki da takardun bogi na makaranta da NYSC da ya yi.
NECO ta saki sakamakon jarrabawar SSCE External na 2025 a yau 3 ga Fabrairu, 2026; 71.6% sun samu credits biyar ciki har da Turanci da Lissafi. Duba yanzu!
Sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi II, ya koma karatun digiri a Jami'ar Northwest, yana karatu a fannin shari’a, tare da jawo farin ciki tsakanin dalibai.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari