Jami'o'in Najeriya
Kungiyoyin manyan makarantun gwamnatin Gombe sun ba gwamna Inuwa Yahaya kwana 14 ya warware matsalolinsu ko su dauki mataki ciki har da shiga yajin aiki.
ASUU-KASU ta koka kan ficewar malamai sama da 200 daga jami’ar tare da bai wa gwamnati da mahukunta wa’adin makonni biyu su aiwatar da yarjejeniyar 2025.
Kungiyar ASUU ta soki tsare shugabanninta da 'yan sanda suka yi a jihar Imo, tana mai gargadin cewa tsoratarwa ba za ta tsayar da yajin aikin ba.
Jami’ar Jihar Abia ta dakatar da Farfesa Nnamdi Nwaeze kan wani rubutun Facebook da ya yi ikirarin cewa farfesoshi a jami’ar suna samun kasa da N400,000 a wata.
ASUU ta umarci jami’o’i 20 su fara yajin aikin sai baba-ta-gani saboda rashin aiwatar da yarjejeniyar 2025 da gwamnatin tarayya da jihohi suka kulla.
Jami’ar ABU Zaria ta fara bincike kan takardun karatun Farfesa Abdullahi Abubakar bayan jerin cancantarsa da suka hada da PhD biyar ya jawo ce-ce-ku-ce.
A labarin nan za a ji gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da karawa ma'aikatan jami'o'in jihar albashi wanda ya daidaita su da tsarin biyan albashin gwamnatin tarayya.
Farfesa Rabia Sa’id ta jami'ar BUK da ke Kano ta ce nadin da aka yi mata a kwamitin Majalisar Dinkin Duniya kan illolin yaƙin nukiliya ba sabon abu ba ne.
Majalisar Dinkin Duniya ta nada Farfesa Rabia Sa’id ta Jami’ar Bayero Kano cikin kwamitin masana 21 da zai yi nazari kan illolin yakin nukiliya da tasirinsa.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari