Jami'o'in Najeriya
Jami’ar ABU Zaria ta fara bincike kan takardun karatun Farfesa Abdullahi Abubakar bayan jerin cancantarsa da suka hada da PhD biyar ya jawo ce-ce-ku-ce.
A labarin nan za a ji gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da karawa ma'aikatan jami'o'in jihar albashi wanda ya daidaita su da tsarin biyan albashin gwamnatin tarayya.
Farfesa Rabia Sa’id ta jami'ar BUK da ke Kano ta ce nadin da aka yi mata a kwamitin Majalisar Dinkin Duniya kan illolin yaƙin nukiliya ba sabon abu ba ne.
Majalisar Dinkin Duniya ta nada Farfesa Rabia Sa’id ta Jami’ar Bayero Kano cikin kwamitin masana 21 da zai yi nazari kan illolin yakin nukiliya da tasirinsa.
An yi jana'izar Habiba Ummi Lele, ɗalibar FULAFIA da ake zargin 'yan fashi sun kashe a Nasarawa, yayin da ake kira a ƙara matakan tsaro a yankin da abin ya faru.
Wani babban malami a Sashen Shari’a na Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya, Dakta Umar Sani Bebeji, ya rasu bayan wani mummunan hatsarin mota da ya ritsa da shi.
Jami'ar Ahmadu Bello da NAHCON sun ƙulla yarjejeniya domin ƙaddamar da digirin MBA na harkokin Hajji da Umrah, tare da inganta horo da gudanarwa.
Jami’ar Jos da ke Filato ta dakatar da karatu tare da gayyatar ɗalibai taron gaggawa saboda matsalar tsaro da wasu munanan abubuwan da suka faru a jami’ar.
Mutum hudu sun bayyana yadda suka azabtar da dalibin UniJos Ibrahim Mbaye har ya mutu kan zargin satar waya. Bidiyon lamarin ya jawo fushin jama'a a Najeriya.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari