Jami'o'in Najeriya
An gano gawar wani mutum da aka fille wa kai a gonar da ke cikin harabar Jami’ar Jos, inda ake zargin an kai masa hari na musamman. Jami'ar ta warware rudani.
Rundunar 'yan sandan Nasarawa ta tabbatar da sace daliban FULafia uku, inda ta ceto daya tare da kaddamar da samame domin kubutar da sauran biyu.
Kamfanin Transact zai ba daliban jami'o'i 20 a Najeriya kyautar kudi bayan sun yi zarra a fadin duniya. Kowane dalibi zai samu kudi N100,000 kyauta.
A labarin nan, za a ji cewa Uwargidan marigayi shugaba Muhammadu Buhari ta yi amfani da kuɗin da aka tara a wajen ƙaddamar da littafinsa wajen aiki a Katsina.
Farfesa Ibrahim Ahmad Maqary ya fadawa mabiya darika cewa duk hanyar da za su bi, su je su bi domin yin ibada. Ibrahim Maqary ya yi zargin ana danne darika a jami'a
Sheikh Ibrahim Dahiru Bauchi ya bayyana cewa lokacin shiru ya zo karshe a kan ba 'yan Tijjaniyya masallaci a jami'o'in kasar nan. Ya yi barazanar zuwa kotu.
Jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi (ATBU) ta dakatar da dukkan ayyukan ibada bayan salloli biyar sai bayan kwamitin da aka kafa ya haɗa rahoto.
Hukumar jami'ar UNIOSUN ta bayyana cewa sojojin sun jikkata dalibai, sun kaace wayoyi da kwamfutoci a samamen da suka kai cikin daren Jjiya Litinin.
Daliban FUT Minna sun gudanar da zanga-zanga tare da toshe kofar jami’a saboda zargin yawaitar hare-haren fashi da rashin tsaro a wajen makaranta.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari