
Jami'o'in Najeriya







‘Yan bindiga sun sace dalibai 2 a jami’ar FUDMA, da ke jihar Katsina yayin da aka ceto wani wanda aka yi garkuwa da shi a Adamawa, an kuma kama malami a Jigawa.

Dan Majalisar Tarayya daga jihar Sokoto, Hon. Sani Yakubu ya dauki nauyin karatun wasu dalibai 21 a jami’a domin tallafa musu wajen samun ilimi mai inganci.

An samu bullar wata bakuwar cuta a jami'ar kimiyya da fasaha ta jihar Kebbi (KSUTA). Cutar wacce ba a gano kowace iri ba ce ta yi sanadiyyar rasuwar dalibai.

Gwamnatin tarayya karkashin Shugaba Tinubu ta soki shirin kafa sabbin jami’o’i 200, tana mai cewa ya fi dacewa a bunkasa wadanda ake da su don inganta ilimi.

Idan ana zancen manyan makarantu na jami'a a duniya, ba a maganar na Najeriya. Akwai jami'o'i a Afrika da suke abin yabo da ya kamata a yi koyi da su a nan.

Jami’ar OAU ta shiga alhini bayan Farfesa Jimoh Olanipekun ya yanke jiki ya fadi ana taro. An gaggauta kai shi asibiti, amma daga bisani aka tabbatar da rasuwarsa.

Jami'ar Maiduguri ta rage lokacin aiki ga dalibai da malamai saboda fara azumin watan Ramadan na 2025 domin samun damar yin ibada yadda ya kamata.

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sababbin jami'o'i 11 masu zaman kansu a faɗin Najeriya, ministan ilimi ya ce hakan zai ƙara ba matasa dama.

‘Yan bindiga sun sace dalibai hudu a jami'ar FUDMA da ke jihar Katsina, yayin da aka ce wasu mahara sun kashe mutane 10 a wurin hakar ma’adinai a Neja,
Jami'o'in Najeriya
Samu kari