Jami'o'in Najeriya
Wata kotun Rivers ta yanke wa ɗalibin jami'ar UNIPORT, Damian Okoligwe, hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kashe masoyiyarsa Justina Otuene da sassara jikinta.
Kungiyar malaman jami'o'in gwamnatin tarayya (ASUU) ta shirya zaman NEC a ranar Laraba domin nazari kan abubuwan da gwamnati ta gabatar a gabanta.
Gwamnatin tarayya karkashin jagoranci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta karyata labarin da ke yawo cewa ta ba da umarni rufe duk wata makarantar gwamnati.
Gwamnatin jihar Adamawa karkashin gwamna Ahmadu Umaru Fintiri za ta kashe Naira biliyan 2.7 wajen tura dalibai 100 karatun digirin PhD kasar Turkiyya.
Wata kungiyar masu kare hakkin dan adam ta bukaci hukumomi su gaggauta sakin Abubakar Isah Mokwa, dalibin da aka kama kam rubutun da ya yi a Facebook
Shugaban jami'ar ASE da ke Abuja, Farfesa Mahfouz Adedimeji ya yi kira ga matasa da su yaki talauci, Ya lissafa hanyoyin da za a bi wajen kawar da talauci.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda ya amince da sakin miliyoyin Naira domin biyan tallafin karatu ga dalibai yan asalin jihar a zangon karatu na 2024/2025.
Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria a jihar Kaduna ta karyata wani faifan bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta da ya zarge ta da kera makamin nukiliya.
Jami'ar tarayya da ke Dutsin-Ma a jihar Katsina (FUDMA) ta samu sabon shugaban da zai jagoranci al'amuranta. An nada Farfesa Mohammed Othman a mukamin.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari