Jami'o'in Najeriya
Sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi II, ya koma karatun digiri a Jami'ar Northwest, yana karatu a fannin shari’a, tare da jawo farin ciki tsakanin dalibai.
Jami'a mallakar jihar Gombe ta sanar da cewa na kai wa wata daliba hari a dakin kwanan dalibai mata a jami'ar. Shugaban jami'ar Sani Ahmed Yauta ya ziyarci wajen.
JAMB za ta fara sayar da fom din jarabwar UTME 2026; yayin da kuɗin rajista ya kai ₦7,200, kuma an sanya ranar 16 ga Afrilu, 2026 domin fara jarrabawar ga ɗalibai.
Kungiyar malaman jami'a ta kasa, ASUU ta sabunta yarjejeniyar 2009 da gwamnatin tarayya. Za a kara wa malamai albashi da ingata tsarin fansho da sauransu.
Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan jami'o'i zuwa sunan Muhammadu Buhari, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, Yakubu Gowon da Yusuf Maitama Sule a fadin Najeriya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauya sunan jami'ar tarayya ta kimiyyar lafiya a Azare zuwa jami'ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda ya rasu a Bauchi.
Manjo Muhammad Adamu (mai ritaya) ya tabbatar da rasuwar mahaifinsa, Farfesa Adamu Baikie, wanda shi ne farfesa na farko a fannin ilimi a Arewacin Najeriya.
Gwamna Baba Kabir Yusuf ya amince da nadin Farfesa Amina Salihi Bayero a matsayin shugabar jami'ar Northwest ta Kano bayan ta cika sharuddan tantancewa.
A labarin nan, za a ji yadda wani matashi ya rasa rayuwarsa a garin tseren motoci domin murnar kammala jarrabawa a wata jami'a da ke jihar Edo a ranar Litinin.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari