Jami'o'in Najeriya
JAMB za ta fara sayar da fom din jarabwar UTME 2026; yayin da kuɗin rajista ya kai ₦7,200, kuma an sanya ranar 16 ga Afrilu, 2026 domin fara jarrabawar ga ɗalibai.
Kungiyar malaman jami'a ta kasa, ASUU ta sabunta yarjejeniyar 2009 da gwamnatin tarayya. Za a kara wa malamai albashi da ingata tsarin fansho da sauransu.
Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan jami'o'i zuwa sunan Muhammadu Buhari, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, Yakubu Gowon da Yusuf Maitama Sule a fadin Najeriya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauya sunan jami'ar tarayya ta kimiyyar lafiya a Azare zuwa jami'ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda ya rasu a Bauchi.
Manjo Muhammad Adamu (mai ritaya) ya tabbatar da rasuwar mahaifinsa, Farfesa Adamu Baikie, wanda shi ne farfesa na farko a fannin ilimi a Arewacin Najeriya.
Gwamna Baba Kabir Yusuf ya amince da nadin Farfesa Amina Salihi Bayero a matsayin shugabar jami'ar Northwest ta Kano bayan ta cika sharuddan tantancewa.
A labarin nan, za a ji yadda wani matashi ya rasa rayuwarsa a garin tseren motoci domin murnar kammala jarrabawa a wata jami'a da ke jihar Edo a ranar Litinin.
Hukumar JAMB ta saki cikakken bayani da hanyoyin da dalibai za su bi domin yin rajistar UTME 2026, tare da gargaɗi kan bayanan NIN, matsalolin shigar da bayanai.s
Gwamnatin Tarayya ta raba N3.7bn a matsayin lamuni ga ma’aikatan manyan makarantun gaba da sakandare domin tallafa musu a karkashin shirin TISSF.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari