Majalisar dattawan Najeriya
Mataimakin shugaban Majalisr Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar yan majalisar dokokin Kano guda biyu kusan lokaci guda.
Sanata Ali Ndume ya bukaci Tinubu ya dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajin 2026 sakamakon zargin sauye-sauyen da aka samu a takardun dokokin da aka fitar.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya ba Fa'izu Alfindiki Naira miliyan 7 bayan zargin Abba Kabir Yusuf da tauye masa hakki bayan gama aiki.
Kasafin kudin 2026 na Naira tiriliyan 58.47 wanda Shugaba Tinubu ya gabatar ya tsallake karatu na biyu a majalisar dattawa bayan doguwar muhawara.
Tankar mai ta buge ayarin motar Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, a Ibadan, inda ta kashe wani jami’in da ke tare da su, Ibrahim Hussaini.
Sanatoci biyu da ‘yan Majalisar Wakilai shida daga Rivers sun sauya sheƙa daga PDP zuwa APC, suna danganta matakin da rikice-rikicen cikin gida da sauyin siyasa.
A labarin nan, za a ji 'dan majalisar Kaduna ya Arewa, Bello El-Rufa'i ya bayyana dalilin sake fitar da kudi domin daliban Kaduna da ke karatu a KADPOLY.
Wasu 'yan majalisu fuskanci barazanar kiranye daga wajen mutanen da suke wakilta. Kiranyen dai na zuwa ne sakamakon rashin gamsuwa da wakilcin da suke yi.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari