Majalisar dattawan Najeriya
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya umarci lauyoyinsa su janye duk wata kara da ya shigar a kotu kan wadanda suka taba mutuncinsa.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya yi alkawarin amfani da dukiyarsa da karfinsa domin ganin jam’iyyar APC ta karbe mulkin jihar a zaben 2027.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa a Najeriya, Sanata Barau Jibrin, ya yi jimamin rasuwar Sanata Godiya Akwashiki da ya rasu a asibiti a ƙasar India
Sanata Godiya Akwashiki na jihar Nasarawa ya rasu a Indiya yana da shekara 52 bayan fama da jinya; ya kasance sanata a ƙarƙashin SDP mai wakiltar Nasarawa ta Arewa.
Jam'iyyar ADC ta fara kama kujeru a Majalisar tarayya, sanatoci 3 da dan Majalisar tarayya sun bu sahun Peter Obi, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar hadaka.
Majalisar wakilai ta yi alkawura da suka shafi tsaro, siyasa da gudanar da mulki a 2025. Sai dai har zuwa karshen 2025 ba a cika wasu daga cikin alkawuran ba.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya amince zai yi takarar Sanatan Kogi ta Tsakiya a 2027. Kujerar ce a yanzu Sanata Natasha Akpoti ke rike da ita a PDP.
Wata kungiya mai suna National Grassroots Movement (NGM), ta fito ta yi zargi kan shirin da ta ce ana yi domin tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta bayyana bukatarta ga Shugaba Bola Tinubu game da dakatar da dokar haraji da ake shirin fara aiwatarwa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari