Majalisar dattawan Najeriya
A labarin nan, xs a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi zargin cewa Shugaban majalisar dattawa na kawo natsala a dokar zabe.
A labarin nan, za a ji cewa a wannan rana majalisar dattawa na shirin gudanar da taron gaggawa bayan da jama'a suka yi ca a kan batun dokar zabe.
Sanata mai wakiltar Kwara ta Kudu a Majalisa Dattawa, Sanata Lola Ashiru ya ayhana shirinsa na neman zama gwamnan Iwara karkashin inuwar APC a zaben 2027.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a babban birnin Abuja ta amince da dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Sani Yahaya Jingir ya bayyana cewa Musulmin Najeriya ba su aminta da ci gaban zaman Joash Amupitan a kujarar Shugaban INEC ba.
Jigon jam'iyyar ADC, Okonkwo ya bukaci a gaggauta sauke shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio saboda makiyi ne ga tsarin dimokuradiyya.
Masu zanga-zanga sun taru a majalisar tarayya ranar 9 ga Fabrairu, 2026. Sun buƙaci INEC ta rika dora sakamakon zaɓe kai-tsaye ta na'ura duba da sabuwar dokar.
Babban kusa a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya soki sanatoci kan yadda suka amince da dokar zabe ta 2026. Buba Galadima ya bayyana wayon da suke son yi.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi zama na musamman domin girmama marigayin Sanatan Enugu ta Arewa, Okechukwu Ezea wanda ya mutu a watan Nuwamba, 2025.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari