Majalisar dattawan Najeriya
Matasan ƙungiyoyin ɗalibai a jihar Kano sun ƙi amincewa da yunƙurin maye gurbin AA Zaura da Malam Ibrahim Shekarau a takarar Sanatan Kano ta Tsakiya.
Sanata Oshiomhole ya buƙaci gwamnatin tarayya ta soke lasisin MTN da DSTV a matsayin martani ga hare-haren kyamar baki da ake kai wa ƴan Najeriya a Afirka ta Kudu.
Wasu gwamnonin da wa'adinsu zai kare a shekarar 2027 na harin tafiya majalisar dattawa. Daga cikinsu akwai gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri.
Sanatan Yobe ta Gabas, Mustapha Musa, ya janye daga sake tsayawa takarar zabe a 2027 tare da marawa Gwamna Mai Mala Buni baya a matsayin magajinsa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya kara samun damar koma wa majalisa bayan Mataimakin shugaban majalisar jiha, Abdullahi Musa Askira ya janye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da wasika ga majalisar dattawan Najeriya. Shugaban kasar yana neman a amince da nade-naden da ya yi a NHRC.
Majalisar dattawan Najerita ta bi sahun takwararta ta wakilai wajen amincewa da bukatar dauko aron Dala miliyan 516 domin gina titin Sokoto zuwa Badagry.
Sanata Ireti Kingibe ta yi zargin cewa an canza wasu muhimman sassa na Dokar Zaɓe ta 2026 bayan majalisa ta gama aiki akai, musamman kan tsaron takardun ƙuri'a.
Gwamna Abdullahi Sule ya bayyana cewa ya zaɓi Sanata Ahmed Aliyu Wadada ne bayan tuntuba, yana mai cewa burinsa shi ne samun ɗan takarar da zai fi sauƙin cin zaɓe.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari