Majalisar dattawan Najeriya
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
An yada wasu rahotanni masu nuna cewa shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yanke jiki ya fadi sakamakon rashin lafiyar da ya kama shi.
Tsohon Sanatan Abia ta Kudu, Enyinnaya Abaribe ya bayyana cewa ba zai sauy sheka zuwa APC duk da tururuwar da gwamnoni da manyan yan siyasa ke yi.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana takaici game da yadda aka kai hari karamar hukumar Gwarzo da garkuwa da mutane biyu.
Sanata mai wakiltar Abia ta Kudu a majalisar dattawa, Enyinnaya Abaribe, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ba zai kai labari ba a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar da wasu manyan 'yan adawa ya sun dura a kan gwamnatin Bola Tinubu game da siyasar 2027.
Sanata Natasha H Akpoti ta bayyana cewa ba ta da niyyar komawa jam’iyyar APC, duk da tayin da ta ce ana ci gaba da yi mata daga wasu a fadar shugaban kasa.
Majalisar dattawa ta fara tantance sunayen jakadu da Shugaba Bola Tinubu ya miƙa mata, inda ta tantance mutum mutum 3 da suka fuskanci tuhume-tuhume.
Sanata Barau Jibrin ya karbi mutanen kananan hukumomin Bagwai da Shanono a Abuja. Mutanen sun amince da Barau ya fito takarar gwamna a APC a Kano a 2027.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari