Majalisar dattawan Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa bincike ya karya ikirarin Femi Fani Kayode, tsohon Ministan da ya yi ikirarin cewa ana safarar al'aurar maza zuwa kasar China.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ta samu nasarar samun yadda ta ke so bayan wakilanta sun mara mata baya a majalisar wakilar da dattawa.
Majalisar Dattawa ta tuhumi kotun IST bayan kashe N16m a maganin feshi da shara. Ta kuma bayyana cewa wani bangare ya tafi ga wutar lantarki da intanet
Majalisar dattawan Najeriya ta sake yin gyara a dokar zabe ta 2026 domin bai wa INEC damar sauya jadawalin zaben 2027 idan bukatar hakan ta taso.
Wasu daga cikin yan Majalisar wakilai da ba su goyon bayan canza gyaran da suka yi wa dokar zabe sun dauki zafi a zaman ranar Talata, sun fice daga zauren Majalisa.
Majalisar wakilan Najeriya ta amince da kwakwarimar da aka yi wa dokar zabe ta shekarar 2026. Ta amince da abin da majalisar dattawa ta amince da shi a dokar.
Zaman gaggawa da Majalisa wakilai ta kira ya canza salo zuwa rikoci da hayaniya yayin da aka fara tattaunaw akan batun gyaran sokar zabe ta 2025.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi artabu da ma'aikatan Sanata Titus Zam a majalisa yau 16 ga Fabrairu, 2026, kan zargin cire ta daga taron kare kasafin kuɗi.
Akwai wasu sanatocin da za su nemi fitowa takarar gwamnan a jihohinsu. Wadannan sanatocin za su nemi ajiye aikinsu a majalisa don takarar gwamna.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari