Albashin ma'aikatan najeriya
A labarin nan, za a ji yadda wata majiya ta tona ainihin abin da ya jawo matatar Dangote ta samu matsala da PENGASSAN har ta kori ma'aikatanta guda 800.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya kara raba hakkin aiki na N5bn ga iyalan tsofaffin ma'aikata da iyalan wadanda su ka rasu.
Ma’aikatan Ondo sun bukaci gwamna ya kara mafi karancin albashi daga N73000 zuwa N256,950, suna danganta bukatarsu da tsananin tsadar rayuwa bayan cire tallafin mai.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta sanya rana biyan wasu daga cikin 'yan fanshon jihar Kano bashin N5bn na gwamnatin Ganduje.
A labarin nan, za a ji cewa tsofaffin ma'aikatan kasar nan sun fara baranzar fara zanga-zanga tsirara saboda mawuyacin halin da su ke ciki a yanzu.
Akalla gwamnoni uku a Najeriya ne suka kori ma’aikata a watan Satumba: Otti a Abia, Bala a Bauchi, Aiyedatiwa a Ondo, bisa laifuffukan rashawa da cin zarafi.
Bincike ya nuna cewa, zai ɗauki ma'aikaci mai karɓar mafi ƙarancin albashi na N70,000 fiye da shekaru biyu kafin ya iya mallakar sabuwar wayar iPhone 17.
Gwamnoni da dama sun haura dokar mafi karancin albashin Najeriya watau N70,000, jihar Imo ce a sahun gaba bayan Uzodinma ya yi kari zuwa N104,000.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana yadda ta ceto wadansu jihohi 27 na kasar nan daga matsalar gaza biyan albashin ma'aikata.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari