Albashin ma'aikatan najeriya
A labarin nan, za a ji cewa alkaluma daga hukumar RMAFC sun bayyana wa 'yan Najeriya adadin kudin da ake biyan Shugaban Kasa da sauran jami'a a matsayin albashi.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci gwamnatin Najeriya ta gaggauta duba albashin ma'aikata domin yi musu kari a sakon da ta fitar na sabuwar shekarar 2026 da aka shiga
Gwamna Monday Okpebholo ya biya ma'aikatan Edo albashin watan 13, lamarin da ya sa ma'aikata suka yaba masa domin zai taimaka musu wajen biyan kudin makarantar yara.
Kungiyar tsofaffin ma’aikatan gwamnatin tarayya ta sanar da shirin gudanar da zanga-zangar tsirara a fadin kasa saboda bashin karin fansho da tallafi.
Kamfanin samar da wutar lantarki a Abuja (AEDC) ya fara sallamar ma’aikata kusan 800 bayan watanni na sake tsari a cikin gida wanda aka yi niyyar korar 1,800.
A shekarar 2025, an samu gwamnoni akalla bakwai da suka fitar da makudan kudi suka rage bashin tsofaffin ma'aikata, daga ciki akwai Abba Kabir Yusuf na Kano.
Gwamnatin Imo ta fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi na ₦104,000 ga ma’aikata, matakin da ya sanya ta kan gaba a Najeriya wajen inganta walwalar ma’aikata.
A labarin nan, za a ji yadda wata majiya ta tona ainihin abin da ya jawo matatar Dangote ta samu matsala da PENGASSAN har ta kori ma'aikatanta guda 800.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya kara raba hakkin aiki na N5bn ga iyalan tsofaffin ma'aikata da iyalan wadanda su ka rasu.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari