Yaran masu kudi
Gwamnati ta tuhumi yaran da aka kama a zanga-zanga da zargin cin amanar ƙasa. Lauyan gwamnati ta fadi hikimar shigar da kara a kotun tarayya da ke Abuja.
Majalisar dattawan kasar nan ta ce ana kokarin daukar hukunci a kan iyayen da ba sa sanya yaransu a makaranta, za a bijiro da kudurin daure iyaye ma watanni shida.
Aliko Dangote wanda ya samu karayar arziki tun daga shekarar da ta gabata ya sake zama mafi arziki a Afirka. Arzikinsa ya karu da $15bn zuwa Oktobar 2025.
Ministan kasafin kudi da tsare-tsare.na kasa, Abubakar Atiku Bagudu ya bayyana cewa dole yan kasar nan su sake lissafi wajen yin cefane domin babu kudi a kasa.
Kwamitin shugaban kasa kan tsare-tsare da garnabawul ga harkokin haraji ya nemi a kara harajin da ake karba daga masu kudin kasar nan zuwa 25% na kowace N1.5m.
Ba tsadar Allah da Annabi ake samu a kasuwa ba, Shugaban Kamfanin BUA, Abdul Samad Rabiu ya nuna akwai hannun wasu mugayen 'yan kasuwan da ke Najeriya.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta fara gudanar da bincike kan yadda wata matashiya ta rasa ranta a lokacin da ake yi mata tiyatar karin mazaune a yankin Lekki.
A wannan labarin za ku ji cewa wani mai aikin shara a filin jirgin Malam Aminu Kano, Auwal Ahmed Dankode ya mayar da dalolin da ya tsinta ya na aikinsa.
Ana bayyana cewa, nan kusa za sha dadi a duniyar Dogs yayin da ta kusa fashewa, wani masani ya fadi makomai Tapswap da aka yi ta haka a kwanan nan.
Yaran masu kudi
Samu kari