Hukumar gidajen yarin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa har yanzu ba a san inda fursunoni 281 suke ba bayan tserewarsu daga wani gidan yarin Maiduguri, babban birnin jihar Borno.
A safiyar Talata ne jama'ar Maiduguri a jihar Borno su ka wayi gari da ambaliya mafi muni a shekaru 30, inda ta lalata muhimman wurare, har da makabartu.
Ana zargin cewa yunwa na jawo mutuwar yan fursuna a Najeriya duk da shugaba Bola Tinubu ya kara kudin sayen abinci a gidajen yari a watan Agusta da ya wuce.
Wani matashi ya shiga hannun hukuma tare da jin wuji-wuji bayan da ya ajiye aiki ta wayar salulu. Ya bayyana yadda aka yi masa a gidan gyaran hali na Keffi.
Wani matashin mai suna Muktar Dahiru da ke aiki da gidan rediyon Pyramid FM ya shiga hannu a jiya Alhamis kan sukar Gwamna Abba da Sarki Sanusi II.
Yan sanda sun gurfanar da hadimin Sanata Aminu Waziri Tambuwal, Shafi'u Tureta bayan yada bidiyo da ke nuna gwamnan na kokarin hada kalmomin Turanci da kyar.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya koka kann halin shugabanni inda ya ce ya kamata su kasance a gidajen gyaran hali saboda halayyarsu.
'Yan Najeriya sun yi karo karo, sun ba da tallafin N1m ga Ismail Lasisi da Lukman Adeyemi, mutanen da aka gano ba su da laifi bayan shafe shekara 24 a gidan yari.
Matashin da ya yi hudubar jefo malamai masu hana zanga-zanga daga minbari mai suna Junaidu Abdullahi ya gamu da matsala bayan jefa shi gidan yari.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari