Hukumar gidajen yarin Najeriya
Bayan tura shi gidan yari, gidajen sarauta da ke Aribile da Fagbemokun a garin Ipetumodu a jihar Osun, sun roƙi Gwamna Ademola Adeleke da ya cire Sarkin.
A labarin nan, za a ji cewa wano jagora a jam'iyyar APC, Rasheed Mumuni ya bayyana cewa dokar kasa ta baiwa Shugaba Bola Tinubu ikon yafe wa masu laifi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi afuwa ga wasu 'yan Najeriya da aka yankewa hukunci. Daga cikinsu har da wadanda aka yi wa ragin zaman gidan yari.
An tura wani Fasto mai shekara 63 da ake kira Luke Eze, gidan yari bayan tuhumar shi da cin zarafin ’yan mata biyu wadanda adda da kanwa suke a jihar Enugu.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar ajiya da gyaran gidan hali ta jihar Kano ta yi magana a kan barin fursunoni su ci gaba da kada kuri'a a lokutan zabe a Najeriya.
Bayan tserewar fursunoni 16 daga gidajen yari a Keffi, an tuno yadda aka fasa gidajen yari 10 daga 2020 zuwa 2025 da adadin fursunonin da suka tsere a hare-haren.
Fursunoni 16 sun tsere daga gidan gyaran hali na Keffi, an ce an sake kama bakwai daga cikin su, yayin da shugaban NCoS ya sha alwashin hukunta masu hannu a lamarin.
Mutane miliyan 1.91 sun nemi guraben aiki 30,000 na CDCFIB, inda Kogi ta fi yawan masu nema, sannan hukumar ta ce za a yi amfani da cancanta wajen daukar aiki.
Gwamnatin tarayya ta yanke hukuncin korar ma'aikatan hukumar gyaran hali ta ƙasa su 15, ta kuma rage wa wasu 59 matsayi saboda aikata laifuka da rashin ɗa'a.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari