
Hukumar gidajen yarin Najeriya







Gwamnatin jihar Ondo ta sha alwashin daukar mummunan mataki kan wasu sarakunan gargajiya kan laifin kwace filaye inda ta ce za ta tura su gidan kaso.

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Nwakuche Ndidi a matssyin muƙaddashin konturola janar na hukumar kula da gidajen gyaran hali.

Tsohon sanata daga jihar Ekiti mai suna Babafemi Ojudu ya ce har fitsari ya sha a gidan yari domin ya rayu bayan cafke shi da aka yi a mulkin Sani Abacha.

Tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ya bayyana jin dadinsa da ganin Olusegun Obasanjo ya mulki Najeriya a 1999 bayan ya fito daga gidan yari.

Kotu a Gombe ta yanke hukuncin shekaru bakwai ga 'yan sanda biyu da jami'in shige da fice bisa laifin damfarar N1.6m daga wasu mutane da suna sama masu musu aiki.

Babbar kotun tarayya ta fara sauraron shari'ar EFCC da tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da ake zargin ya hada baki da wasu mutane wajen kwashe dukiyar jiharsa.

'Yan sanda sun damke Patrick Akpoguma wanda ake ganin ya na fantamawa cikin kudi, ya ba ‘yan sanda cin hancin N174m, sun ki karbar kudi domin rufa masa asiri

Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu ta hannun kwamishinan shari'a ya ba da umarnin sakin fursunoni 55 daga gidan gyaran hali domin rage cunkoso.

Wata mata ta yi wa dan kishiyarta duka da taɓarya har ta karya kishi kafa kuma ta zuba masa ruwan zafi. Alkalin kotu ya tura ta kurkuku kuma ya hana belin matar.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari