Fadar shugaban kasa
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukaci a cigaba da hada kai a Najeriya a sakon bikin Kirsimeti da ya fitar. Gwamnonin jihohi sun magantu, 'yan kwadago sun yi korafi.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Marubucin da ya rubuta tarhin Muhammadu Buhari, Charles Omole ya ce wasu na kusa ta kusa da marigayin kan dasa labarai a jaridu domin shugaban kasa ya karanta.
A labarin nan, za a ji Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi (SAN), ya magantu game da kudirin kashe yan ta'adda da majalisa ta amince da shi.
Shugaban kwamitin gyaran dokar haraji ta gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce kamfanoni 149 ba za su fara biyan haraji ba idan an shiga 2026.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce yana goyon bayan hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane a Najeriya. Ya ce APC za ta yi nasara a 2027.
APC ta gudanar da taron kusoshin jam'iyyar na kasa a fadar shugaban kasa, tare da shugabanni da gwamnonin da suka sauya sheka daga PDP da sauran jam'iyyu.
Fadar shugaban kasa
Samu kari