Fadar shugaban kasa
A karshe dai shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura mataimakinsa, Sanata Kashim Shettima ya wakilce shi a taron G20 da za a yi a karshen mako a Afirka ta Kudu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fasa tafiyar da ya shirya gudanarwa zuwa kasashen waje. Shugaba Tinubu ya dauki matakin ne sakamakon halin da ake ciki a kasa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta yi sababbin nade-nade a hukumomin NEITI da NIWA, 'danuwan Shehu Shagari ya samu mukami a hukumar NIWA.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai tafi kasashen Afrika ta Kudu taron G20 na 2025. Daga nan Tinubu zai wuce Angola. Ya tura Kashim Shettima jihar Kebbi.
Dan marigayi tsohon shugaban kasa, Johnson Aguiyi-Ironsi, Thomas Aguiyi-Ironsi ya ce ya bar komai ga Allah bayan kashe mahaifinsa, ya ce Najeriya ta koyi darasi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga 'yan jarida kan yi masa adalci wajen sukar gwamnatinsa. Ya fadi haka ne yayin taron 'yan jarida na kasa a Abuja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana ada shugabannin addinai a fadarsa da je Abuja domin tattaunawa kan batun barazanar da Amurka ta yi wa Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta ce rikicin Arewa ta Tsakiya ya samo asali daga mallakar ƙasa, ta’addanci da satar ma’adinai, yayin da Tinubu ke ƙarfafa zaman lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa hafsan sojan kasa, Laftanal Janar Waidi Shaaibu ya gana da Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a karon farko bayan nada shi mukamin.
Fadar shugaban kasa
Samu kari