Fadar shugaban kasa
Babban hadimin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Aminu (Ja’oji), ya yi murabus daga muƙaminsa domin tsayawa takara a zaɓen 2027, biyo bayan umarnin shugaban ƙasa.
Gwamnatin Najeriya ta dauki matakan ceto 'yan kasa a Gabas ta Tsakiya, samar da mai, sa ido a cikin gida bayan fara yakin Iran da Amurka/Isra'ila.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan cigaba da tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya kan zargin juyin mulki ga Bola Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa a shirye yake ya je Villa ya tattauna da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domij ci gaban kasa.
Ana ci gaba da samun bayanai kan yunkurin da aka yi na kifar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, lamarin da ya tada hankali tare da jawo cece kuce a kasar nan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi umarni da a rabaw.a 'yan Najeriya shinkafa a fadin kasar nan saboda Ramadan da azumin Kiristoci a sassan Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Lamido Yuguda a matsayin sabon Mataimakin Gwamnan CBN. Yuguda tsohon shugaban SEC ne kuma masanin tattalin arziki a IMF.
Shugaba Bola Tinubu ya tura jakadu zuwa kasashen Iran da Isra'ila da suke gwabza yaki da juna. Salau Mohammed zai je Iran yayin da Nkechi Ufochukwu ta tafi Isra'ila.
Tinubu ya tura jakadu 65 zuwa ƙasashen waje. Reno Omokri zai tafi Mexico, Fani-Kayode Jamus, yayin da Mahmood Yakubu zai wakilci Najeriya a ƙasar Qatar.
Fadar shugaban kasa
Samu kari