Fadar shugaban kasa
Gwamna Mai Mala Buni ya amince da ɗaukar nauyin tawagar Yobe zuwa taron Arewa Media Summit a Kano, inda mahalarta za su tattauna makomar yaɗa labarai.
An samu bullar wata hukuma wadda shugaba ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya ce ba a san da ita ba. Shugaban hukumar ya rika yin tarurruka.
A labarin nan, za a ji irin shirin da gwamnatin tarayya ta yi wajen karrama marigayi tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari bayan cikarsa shekara da rasuwa.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta amince da ayyukan manyn tituna a jihohi 10, wanda zai lakume fiye da Naira tiriliyan 2.
Shugaba Tinubu ya rantsar da sababbin kwamishinoni 8 na RMAFC da NPC bayan amincewar Majalisar Tarayya, ciki har da wakilai daga jihohi daban-daban.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Snata Muhammad Ali Ndume ya ce daya daga cikin manyan matsalolin da Tinubu ke fuskanta ita ce wadanda ke tare da shi ba su iya fada masa gaskiya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Fadar shugaban kasa
Samu kari