Fadar shugaban kasa
A labarin nan, za a ji cewa kasar Turkiyya ta sanar da cewa za ta ci gaba da ba wa Najeriya gudunmawa domin kawar da ta'addancin da ya addabi sassa daban-daban.
Fadar shugaban Najeriya ta amince da cewa jihohi da kananan hukumomi ne ke da laifi wajen jefa miliyoyin yan Najeriya a kangin talauci musamman a karkara.
Bankin Duniya ya tabbatar da cewa sauye-sauyen tattalin arzikin Najeriya da Shugaba Tinubu ya yi sun zama abin misali domin a tattaunawa a kansu a matakin duniya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta kashe sama da Naira biliyan 34 domin yin canjin kudi na tafiye-tafiyen Shugaban ƙasa zuwa ƙasashen waje.
Bincike da sojoji suka yi ya nuna cewa an kama tsohon Janar Mohammed Ibrahim Gana bisa zargin hannu a yunkurin juyin mulki da aka so yi wa Bola Tinubu.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya kaddamar da shirin ba matasan Najeriya miliyan 10 horo kan hada-hadar kudi da habaka tattali.
A labarin nan, za a ji cewa Hon Gudaji Kazaure ya bayyana mamaki a kan yadda wasu daga cikin yan majalisa suka gaza takawa gwamnatin tarayya burki.
Tsohon hafsun tsaron Najeriya kuma ministan tsaro a yanzu, Janar Chiristopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda aka so harbe shi a yunkurin juyin mulki.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunkurin juyin mulki a Najeriya. An samu sunayen mutum 40 da aka kama bisa yunkurin kifar da Bola Tinubu.
Fadar shugaban kasa
Samu kari