Fadar shugaban kasa
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fara fuskantar matsin lamba na ya nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓe mai zuwa.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bai wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kyautar sabon takobin girmamawa inda ya bukace shi ya yaki cin hanci.
Fadar shugaban kasa ta caccaki Peter Obi da magoya bayansa, ta karyata labarin da ake yadawa vewa Shugaba Bola Tinubu ya haddasa rikici a jam'iyyar ADC.
Ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha, ta yi murabus daga gwamnatin Tinubu a yau Juma'a, inda ta bayyana hakan a matsayin bude sabon babi na hidimar kasa.
Biyo bayan umarnin Shugaba Tinubu, manyan ministoci hudu da shugabannin hukumomin tarayya sun yi murabus domin tsayawa takarar Gwamna da Sanata a zaben 2027.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutu domin bikin Easter da Good Friday na 2026. An bukaci Kiristoci su yi wa kasa addu'a.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya yi magana bayan ganawa da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a Abuja. Tinubu ya gana da Muhammad Badaru Abubakar.
Ministan Sufuri, Sanata Sa’idu Alkali, ya yi murabus daga gwamnatin Shugaba Tinubu yau Talata domin tsayawa takarar gwamnan jihar Gombe a babban zaɓen 2027.
Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya ta sanar da samun amincewar ƙasashe 10, ciki har da Amurka da Birtaniya, kan naɗin sabbin jakadun da Shugaba Tinubu ya tura yau.
Fadar shugaban kasa
Samu kari