Fadar shugaban kasa
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ta samu damar fara gyara tattalin arziki bayan da ta same shi a mawuyacin hali, kuma ta inganta tsaro a fadin kasar.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan samun yancin Najeriya da cika shekara 65. Ya yi maganganu da samun tattali da man fetur a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda hadimin Shugaban Kasa, AbdulAziz AbdulAzizi ya dura a kan hadakar 'yan adawa da shirin da su ke yi gabanin zaben 2027.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi wa 'yan kasa jawabi a yau Laraba 1 ga watan Oktoban 2025 domin murnar ranar samun 'yancin kai bayan shekara 65.
Yayin da Najeriya za ta yi bikin cika shekaru 65 da samun 'yanci. Shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi kai tsaye ga 'yan kasa a ranar 1 ga Oktoba, 2025.
Fadar Shugaban Kasa ta bayyana cewa kotu ce kadai za ta yanke cewa Goodluck Jonathan zai nemi takara bisa tanadin kundin dokokin Najeriya ko akasin haka.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa suna maraba da takarar tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Jonathan a zaben 2027.
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi gaisawar mutunci da jagoran NNPP na lasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso yayin da suka hadu a bikin nadin Olubadan na 44.
A labarin nan, za a jiyadda wata sanarwa da wani Kola Johnsom ya fitar da sunan Atika Abubakar ta fusata shi, inda ya zargi Fadar Shugaban Kasa da kitsa shirin.
Fadar shugaban kasa
Samu kari