Fadar shugaban kasa
Yar marigayi Muhammadu Buhari, Fatima Buhari ta ce an gano takardun gwamnati da ke dauke da sa hannun bogi na marigayi tsohon shugaban kasar a lokacin mulkinsa.
Yar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Fatima Buhari ta ce Tunde Sabiu yana da iko mai yawa a fadar shugaban kasa ta hanyar sarrafa takardu.
Tawagar masarautar Ogbia a yankin Neja Delta da shugaba Goodluck Jonathan ya fito ta nuna goyon baya da tazarcen shugaban kasa Bola Tinubu a 2027.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi gargadi game da yayata sunan tsohon Shugaban Kasa, Marigayi Muhammadu Buhari.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa shugaban hukumar NMDPRA ta kasa, Farouk Ahmed ya ajiye aikinsa yau Laraba bayan kalaman Alhaji Aliko Dangote.
Babban Fasto, Seun Adeoye ya yi gargadin cewa Shugaba Bola Tinubu na iya neman zama shugaban ƙasa na har abada, yana cewa alamu sun wuce siyasar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu manyan sojoji a Najeriya sun sa baki a kan yunkurin da aka dauko na kara wa dogarin Shugaban Kasa Bola Tinubu girma.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Babagana Monguno ya ce wata ƙungiyar ‘cabal’ a fadar shugaban kasa ta raunana aikinsa a mulkin Muhammadu Buhari.
’Yar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Fatima Buhari, ta ce mahaifinta ya taɓa zargin ana sa masa na’urorin sauraro a ofishinsa a Villa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari