Fadar shugaban kasa
A yau wa'adin da gwamnati ta bayar domin cike bayanan haraji da Bola Tinubu ya sanya a karkashin dokar haraji zai kare. Ana so duk mai samun kudi a cika dokar.
Yusuf Tanko Sununu ya ajiye mukaminsa na karamin ministann harkokin jin kai domin cika burinsa na neman takarar Sanata a jihar Kebbi a zaben 2027.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tiggar ya mika takardar sauka daga mukamainsa domin neman takarar gwamnan jihar Bauchi a zaben 2027 mai zuwa.
Malaman addinin Musulunci sun yi wa shugaba Bola Tinubu saukar Kur'ani sau 111 yayin da ya cika shekara 74 da haihuwa a masallacin kasa da ke Abuja.
Sarkin Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi ya ce saboda jin dadi, akwai alamun 'yan Najeriya za su roki a gyara kundin tsarin mulki domin ba Tinubu damar wuce wa'adi biyu.
Shugaba Bola Tinubu ya cika shekaru 74, inda ya mika sakon godiya ga 'yan Najeriya tare da bayyana cewa an fara ganin haske a karshen ramin wahalar da kasar ke ciki
Babban hadimin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Aminu (Ja’oji), ya yi murabus daga muƙaminsa domin tsayawa takara a zaɓen 2027, biyo bayan umarnin shugaban ƙasa.
Gwamnatin Najeriya ta dauki matakan ceto 'yan kasa a Gabas ta Tsakiya, samar da mai, sa ido a cikin gida bayan fara yakin Iran da Amurka/Isra'ila.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan cigaba da tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya kan zargin juyin mulki ga Bola Tinubu.
Fadar shugaban kasa
Samu kari