Fadar shugaban kasa
A cewar Fasto Toye Ebijomore, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai sauya wa Najeriya suna kafin ya kammala mulki. Ya yi hasashen abubuwan da za su faru a 2026.
Majalisar wakilai ta yi alkawura da suka shafi tsaro, siyasa da gudanar da mulki a 2025. Sai dai har zuwa karshen 2025 ba a cika wasu daga cikin alkawuran ba.
Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukaci a cigaba da hada kai a Najeriya a sakon bikin Kirsimeti da ya fitar. Gwamnonin jihohi sun magantu, 'yan kwadago sun yi korafi.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Marubucin da ya rubuta tarhin Muhammadu Buhari, Charles Omole ya ce wasu na kusa ta kusa da marigayin kan dasa labarai a jaridu domin shugaban kasa ya karanta.
A labarin nan, za a ji Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi (SAN), ya magantu game da kudirin kashe yan ta'adda da majalisa ta amince da shi.
Fadar shugaban kasa
Samu kari